Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ofishin kula da harkokin kasafin kudin tarayya ya fara fitar da alkaluman kasafin 2025 da Bola Ahmed Tinubu ya gabatar a zaman haɗin guiwa na Majalisa ta 10.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gabatar da kasafin kudi na ɗaya daga cikim hakkokinnda kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora masa, ya ce zai sabunta fata.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Aisha Garba, kwararriyar a fannin ilimi a matsayin shugabar hukumar kula da ilimin ba< ɗaya ta ƙasa watau UBEC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin manyan sakatarori takwas da za su cike gurbin wasu jihohi da shiryya, Onanuga ya jero sunayensu.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya ba gwamnatin Bola Tinubu shawara kan zanga-zangar da aka yi. Ya ce ya kamata ta koma ta sake lale.
A yan makonnin nan ne kungiyar ciniki ta duniya watau WTO ta sake naɗa Dr. Ngozi a karo na biyu, mun tattaro maku ƴan Najeriya da ke riƙe da muƙamai a duniya.
Babban bakin Najeriya watau CBN ya ce hukuncin kotun koli ya halatta amfani da dukkan takardun Naira ba tare da wani wa'adi ba, ya karyata jita-jita.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Nwakuche Ndidi a matssyin muƙaddashin konturola janar na hukumar kula da gidajen gyaran hali.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari