Gwamnatin tarayyar Najeriya
Ministan ilimi, Dr. Tunji Alausa ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na biyan ɗal
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta tara kudin shiga kusan Naira biliyan 2.4 daga shirin rijistar aure da aka bullo da shi a ma'aikatar harkokin cikin gida.
Ministan harkokim kai, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ma'aikatarsa ba za ta bari wasu ƴan siyasa su ɓata shirin rabon tallafin rage raɗaɗin da za a yi.
Gwamnann jihar Akwa Ibom ya yi bayani kan abubuwan da ake yaɗawa a jigar a ƴan kwanakin nan, ya ce zai miƙa kansa ga hukumar EFCC idan bukatar hakan ta taso.
Kasa da watanni biyu bayan mutane sun fara samun rangwame, farashin man fetur ya kama hanyar komawa gidan jiya, matatar Ɗangote da NNPCL sun yi ƙari.
Mataimakin shugaban majalisar wakilan Najeriya, Benjamin Kalu, ya yi magana kan cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi. Ya ce hakan ya haifar da ci gaba.
Sanata Adams Oshiomhole ya bayyana cewa janar janar da suka yi ritaya suna da hannu a haƙar ma'adanai ta haramtacciyar hanya, ya ce ya kamata a murkushe su.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sake gwangwaje tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasir Yusuf Gawuna da sabon muƙami a gwamnatin tarayya.
Tsohon gwamnan Neja, Dr Mu'azu Babangida Aliyu ya kalubalanci gwamnatin tarayya kan rufe iyakoki inda ya nuna cewa hakan bai kawo wani amfani ga kasa ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari