Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hadimin shugaban ƙasa, Taiwo Oyedele ya ce nan da watan Maris ake sa ran kudirorin canza fasalin haraji za su zama doka, za a fara aiwatarwa a Yuli.
Kamfanonin sadarwa da gwamnatin tarayya sun fara shirin karin kudin kira, sayen data da tura sako a Najeriya, mun tattaro maku abubuwan da ya kamata ku sani.
Yan majalisa sun nuna ɓacin ransu kan rashin kai masu takardun kasafin kuɗin ma'aikatar albarkatun man fetur, minista ya ba da hakuri ranar Alhamis.
Matatar hamshakin attajitin ɗan kasuwar nan, Alhaji Aliko Ɗangote ya sanar da ƙarin da aka samu a farashin litar man fetur daga N899 zuwa a kalla N950.
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da cewa nan da watanni 14 ƴan Najeriya za su ci gaba da amfani da titin da ya taso daga Abuja ya shiga Kaduna, ya bi Zaria zuwa Kano.
Iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin sojoji a Zamfara sun bukaci diyya daga gwamnati. Sun koka kan yadda aka barsu babu wani tallafi.
Shugaban 'yan ta'addar IPOB, Nnamdi Kanu ya jefo zargi kan dalilan da suka sanya aka cigaba da tsare shi a kurkuku. Kanu ya zargi gwamnati da rashin adalci.
Shugaban kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL, Malam Mele Kyari ya ce sun miƙawa gwamnatin Najeiya Naira tiriliyan 10 daga watan Janairu zuwa Satumba, 2024.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogaron shugaban kasa a zamanin mulkin soji ya ce Najeriya na da tarin albarka amma babu tsarin tafiyar da al'amura yadda ya kamata.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari