Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hukumar kididdiga ta kasa watau NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ya yi gagarumar faɗuwa daga 34% zuwa 24.48% a watan Janairu.
Wasu miyagu sun yi yunkurin kashe babban darkta a hukumar gidaje ta ƙasa watau FHA, Remi Omowaiye yayin da yake hanyar komawa Osogbo yau Litinin.
Babbar kotun Kano ta tabbatar da ƴancin kananan hukumomin jihar 44, ta ba ɗa umarnin ci gaba da sakar masu kuɗaɗensu kai tsaye ba tare da wata tangarɗa ba.
Gwamnatin tarayya ta nemi sabon bashin dala miliyan 300 daga Bankin Duniya don inganta kiwon lafiya, NCDC ce za ta aiwatar da shirin a shekarar 2026.
Shugaban kamfanin hada hadar kudin crypto watau Binance ya lissafa sunayen ƴan Majalisar wakilan tarayyar Najeriya 3 da suka nemi cin hancin dala miliyan 150.
Shugaban bankin AfDB, Akinwumi Adesina ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen watsa labarai cewa yana da niyyar neman zama shugaban kasa a zaɓen 2027.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya watau MURIC ta ja kaunnen gwamnatiɓ tarayya da ya guji kamawa ko muzgunawa tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir El-Rufai.
Dan Majalisar Jibia da Kaita, Hon Sada Soli, ya ce an samu kura-kurai a dokokin sauya fasalin harajin Tinubu, ya ce waɗanda suka shirya kudirin ba su san ƙa'ida ba.
Majalisar wakilan ta fara tafka muhawara kan kudirin dokokin haraji guda huɗu da mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar duk da sukar da ake masa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari