Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hadimin shugaban ƙasa, Daniel Bwala ya ce an fara yi wa shugaba Bola Tinubu barazana da zagon ƙasa kan kudirin haraji da ke gaban majalisar dokoki.
Gwamnatin tarayya ta yi alkawuran domin rage radadin da 'yan Najeriya suka tsinci kansu a ciki a 2024. Sai dai yayin da shekarar ta zo karshe ba a cika wasu ba.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bukaci gwamnatoci da su natsu su maida hamkali kan walwala da jindadin mutanen da suke mulki. Ta bukaci a janye kudirin haraji.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce shugaba Tinubu na da kwarin guiwar cewa za a samu sauƙi nan gaba kamar dai yadda su Sardauna suka yi.
Tinubu zai sanar da sunayen jakadun Najeriya nan da 'yan makonni, inda aka ce yana kan gyara ofisoshin diflomasiyya don tabbatar da aikin jakadun cikin tsari.
Gwamnatin tarayya ta yi yi kira ga gwamnan Bauchi ya jaye kalaman da ya yi kan Bola Tinubu a kan kudirin haraji. Tinubu ya yi wa gwamnan Bauchi wankin babban bargo.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya tabbatar da cewamatatar man Warri mai ƙarfin ganga 125,000 ta dawo kan aiki bayan tsawon lokaci, za ta shigo kasuwa.
Gwamnatin Tarayya ta zargi CBN da karkatar da Naira tiriliyan 2.73 daga ribar bashin Ways and Means, tana bukatar dawo da kudaden cikin asusun CRF.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta mika sakon jaje ga iyalan mutanen da iftila'in harin bam ya ritsa da su a Sokoto. Ta bukaci gwamnati ta ba da diyya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari