Gwamnatin tarayyar Najeriya
Babban malamin cocin nan a Sakkwato, Bishof Matsew Kukah ya bayyana cewa gwamnati ce silar abubuwan da suka faru a wurin rabon abinci a Abuja, Anambra.
Sanata Oluremi Tinubu, uwar gidar shugaban Najeriya ta bukaci ƴan Najeriya su nunawa juna kauna, tausayi, ta ce ranakun farik ciki da jim daɗi na nan tafe.
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
Jigon APC, Jesutega Onokpasa, ya bayyana cewa babu shakka gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta gaza wajen samar da wadataccen abinci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai rage yawan ministocinsa kamar yadda wasu ke ta kiraye-kiraye ba, ya ce duk wanda ya naɗa yana da amfani.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa dangane da kudirin sauya fasalim harajin da ake ta cece kufe a kansa a Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci gwamnatin tarayya ta waiwayi aikin gyara madatsar ruwa ta Alau wacce ta balle a lokacin damina.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shirinta na raba tallafin tsabar kuɗi ga marasa galihu zai kai ga magidanta miliyan 15, kowane za a ba shi N25,000 tsawon wata 3.
Gwamnati ta ce ta na iya bakin kokarinta. Gwamnatin tarayya ta dai-dai ba ne a siyasantar da mutuwar 'yan kasa. Jama'a sun mutu yayin turmutsitsin karbar tallafi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari