Yan bindiga
Mazauna Gatawa da ke a Sabon Birni, jihar Sokoto sun mika lamuransu ga Allah yayin da suka dukufa da yin addu'o'in kubutar Sarkin Gobir daga hannun 'yan bindiga.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kai hari gidan wani hadimin gwamnan Katsina inda suka kashe shi da uwar gidansa tare da kuma sace amaryarsa.
Watanni biyar bayan da al'ummar garin Allawa dake jihar Neja suka tsere daga gidajensu, rahotanni sun ce 'yan bindiga sun mamaye garin inda suke yin noma.
'Yan bindiga sun saki bidiyon Sarkin Gobir, Isa Muhammad Bawa da suka yi garkuwa da shi a watan Yuli. Sarkin ya roki gwamnatin Sokoto ta kai masa dauki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu tayar da kayar baya a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga mutum biyu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kamata wata mata mai shekara 30 dauke da bindiga za ta kaiwa wani hatsabibin dan fashi da ya addabi jihar Katsina.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da kwamishinan matasa na jihar Anambra tare da matarsa sun sako shi. 'Yan bindigan sun sako shi ne bayan ya yi kwana daya.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shingen binciken 'yan sanda a jihar Anambra. 'Yan bindigan sun hallaka jami'i daya a yayin harin da suka kai.
Wasu shugabannin 'yan bindiga sun koma masu wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun yi sulhu da mutane inda suka bar su suna zuwa gona.
Yan bindiga
Samu kari