Yan bindiga
Kimanin mutane bakwai ne 'yan bindiga suka kashe a kauyen Sai da ke jihar Taraba. An ruwaito cewa wasu fusatattun matasa sun yi harin ramuwar gayya.
Rahoto ya nuna cewa wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin wani jajurtaccen jami'in sojin Najeriya, Kyaftin Ibrahim Yohana watanni tara kacal bayan aurensa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta hannun kakakinta, Muyiwa Adejobi, ta bayyana cewa ba za ta iya cafke dukkanin masu aikata laifuka ba a lokaci daya.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi magana kan jawabin da Bola Ahmed Tinubu ya yi a ranar Lahadi kan zanga zanga da aka fara a Najeriya, ta ce bai ba Arewa muhimmanci ba
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Imo inda suka hallaka wani shugaban kauye tare da wasu masu unguwanni.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta tabbatar da kubutar shugaban karamar hukuma, Zacchaeus Dare-Michael da wasu daga cikin hadimansa da aka sace.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yiwa jami'an rundunar tsaron jihar Sokoto kwanton bauna. 'Yan bindigan sun hallaka mutum biyar tare da wasu manoma.
Yan bindiga
Samu kari