Yan bindiga
A labarin nan, za a ji manoma, musamman wadanda ke zaune a wasu kauyuka uku a jihar Kebbi sun shiga dimuwa bayan harajin da yan bindiga suka dora masu.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Hatsabiban 'yan bindigan sun hallaka wani limami tare da wasu mutane a harin.
Dakarun sojojin Najeriya masu aiki samar da tsaro su samu nasara kan 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Kebbi. Sojojin sun hallaka 'ya ta'adda tare da kwato makamai.
Rundunar ‘yan sandan jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an kama malamin kirista da hannu a sace dalibai da malamai a yankin Orire a jihar.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Yan bindiga sun kona makarantar firamare da ke Dekara a Borgu bayan sun karɓi harajin Naira miliyan 10 da suka tilasta al’ummomin yankin su biya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi tsokaci kan matslalar rashin tsaro. Uba Sani ya ce 'yan bindiga bai kamata su sake sake samun damar rayuwa ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Yan bindiga
Samu kari