Yan bindiga
Yayin da ake jimamin mutuwar Sarkin Gobir, Kungiyar Miyetti Allah ta yi Allah wadai da kisan basaraken, marigayi Alhaji Isa Bawa a Sokoto da yan bindiga suka yi.
Kungiyar Dattawan Arewa ta tura sakon ta'aziyya ga al'umma da kuma Sarkin Musulmi bayan kisan Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa da 'yan bindiga suka yi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta musanta cewa an biya 'yan bindiga kudaden fansa kafin a sako daliban lafiya da aka yi garkuwa da su a jihar Benue.
'Yan ta'adda masu dauke da makamai sun dade suna tafka ta'asa a Najeriya. 'Yan ta'adda sun hallaka wasu daga cikin manyan sarakuna da ake da su a kasar nan.
Malamin Musulunci, Sheikh Bello Yabo ya shawarci al'umma da su tabbatar sun mallaki makamai masu kyau domin kare kansu daga cin zarafin yan bindiga a Najeriya.
Gwamnatin Sokoto ta sanya dokar zaman gida ta awa 12 daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yamma bayan da zanga zanga ta barke kan kisan sarkin Gobir, Isa Bawa.
'Yan bindigar da suka sace sama da mata 25 a jihar Neja sun aiko da sakon bidiyo. Wata mata a cikin bidiyon ta fadi bukatun 'yan bindigar da zai sa a sake su.
Matasa a Arewacin Najeriya sun fara bayyana hanyoyin da za a bi wajen kawo karshen yan ta'adda masu garkuwa da mutane da karbar kudin fansa bayan kisan sarkin Gobir
An samu barkewar zanga-zanga domin nuna adawa da kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir a jihar Sokoto. Matasan sun yi kone-kone a tituna.
Yan bindiga
Samu kari