Yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda kwanton bauna a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Fada ya barke tsakanin wasu kungiyoyin 'yan bindiga a jihar Zamfara. Rikicin ya jawo an hallaka wani jagoran 'yan bindiga tare da mayaka da dama.
Dakarun Operation Fansan Yamma sun kama wani da ake zargin dan bindiga ne a Birnin Gwari tare da kwato mujallar bindigar AK-47, wayoyi da tabar wiwi.
Wasu miyagun yan bindiga da ake zargin barayin daji ne sun kashe dan Fulani mai kiwo da ya yi kokarin hana su sace masa shanu a karamar hukumwar Gwarzo, jihar Kano.
'Yan bindiga sun kashe mutane 18 a jihar Filato a ranar 8 ga Mayu, 2026, ciki har da mata masu juna biyu 3 a Bassa da wasu mutane 5 a Barkin Ladi.
Ana zargin 'yan bindiga da dasa bam a kan hanyar wucewar ababen hawa a jihar Zamfara. Dasa bam din ya jawo rayuka sun salwanta yayin da wasu suka samu raunuka.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya tona asirin masu taimakon 'yan bindiga. Gwamna Radda ya bayyana cewa akwai masu taimakon 'yan bindiga a gwamnati.
Wasu rahotanni da suka yi yawo sun nuna cewa 'ya bindiga sun kai hari a wurin jana'iza a Plateau inda suka kashe mutane. Sai dai, an gano cewa ba gaskiya ba ne.
Dan majalisa a Amurka, Riley Moore, ya yi kira da babbar murya ga Shugaba Donlad Trump kan kashe-kashe a Plateau. Ya ce lokacin daukar mataki ya yi.
Yan bindiga
Samu kari