Yan bindiga
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce akwai sakacin gwamanti a tabarbarewar tsaro yayin da ya mika sakon ta'aziyyar mutuwar Sarkin Gobir.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce za a mayar da raddi kan kisan gillar da 'yan bindiga suka yiwa Sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa. Ya kuma yi magana kan tsaron kasa.
Rahotanni sun ce an kashe ‘yan bindiga da dama da kuma wasu sojoji yayin wani artabu a kauyen Gudiri da ke gundumar Bashar a karamar hukumar Wase ta jihar Filato.
Gwamna Dauda Lawal ya musanta naɗa wanda ake zargi da hannu a ayyukan ta'addancin ƴan bindiga, Bashir Haɗeija a wani muƙamin gwamnatin jihar Zamfara.
Yan bindiga sun kashe Sarkin Gobir Isa Muhammad Bawa bayan sun yi garkuwa da shi. Mun tattaro muku tarihin sarkin Gobir da tarihin masarautar Gobir da Gobirawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai farmaki a jihar Kaduna. 'Yan bindigan a yayin farmakin sun sace matar wani basarake tare da 'ya'yansa guda biyu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Wase da ke jihar Filato, sun kashe akalla 15daga cikinsu.
Yan bindiga sun kashe sarkin Gobir, Alhaji Isa Bawa bayan da suka bukaci a biya kudin fansa a kan lokaci. A yanzu haka sun rike dansa mai suna Kabiru Isa a daji
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta cafke wasu mutane biyu da ake zargin miyagu ne da ke kaiwa 'yan bindiga makamai da rahoto a Zariya da kewaye.
Yan bindiga
Samu kari