Yan bindiga
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Benue. 'Yan bindiga sun hallaka wasu matafiya da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba bayan sun farmake su.
Wani rahoto ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kashe Lakurawa 155 a harin da suka kawo Najeriya a 2025. Wani bincike ya ce babu wata hujja ta nasarar harin.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi aragama da wasj taagerun 'yan bindiga a jihar Kaduna. 'Yan sandan sun wasu daga cikinau bayan dakile harin da suka kawo.
Wasu yan bindiga sun hallaka mutum 2 tare da sace wasu da dama a harin da suka kai kan yan gidan biki a yankin karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina.
'Yan sandan Oyo sun tsaurara tsaro a Ikoyi-Ile bayan 'yan bindiga sun aiko da takardar barazanar kai hari ranar 20 ga Janairu, 2026, don janyo raɗaɗi da hawaye.
'Yan bindiga sun kashe soja da jami'in NSCDC, Tijani Idris, a ƙaramar hukumar Kwande, Jihar Benue, lamarin da ya tlasta wasu mazauna yankin tserewa.
Gwamnatin Katsina ta kare shirin sakin mutane 70 da ake zargi da laifuffukan ta'addanci, tana mai cewa hakan zai kawo dorewar sulhu da ceto mutane 1,000 da aka sace.
’Yan bindiga sun harbi fasinjoji 3 a motar Benue Links kusa da Otukpo; kamfanin ya ɗauki nauyin jinya tare da ƙarfafa dokar hana tafiyar dare a ranar 10 ga Janairu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta lallasa 'yan bindiga da dama, sun fatattaka su da lalata hanyoyinsu. Nasarar da aka samu ta jawo hankali ga tsaro a yankin.
Yan bindiga
Samu kari