Yan bindiga
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta kama wani matashi dauke da kayan tsafi da ake zargi yana ba 'yan bindiga bayani. Matashin mai suna Abdulahi ya masa laifinsa.
Mazauna yankin a karamar hukumar Sabon Birni sun ce maharan sun shafe tsawon awanni suka cin karensu babu babbaka ba tare da kawo dauki ba a Sokoto.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wani jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu masu laifi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi wa Bola Tinubu raddi kan cewa ba a kayar da shi a zaben 2027 ba saboda rashin tsaro da ake a Najeriya.
Wakilan gwamnatin Jamus sun gana da Musulmi da Kirista a Najeriya kan matsalar tsaro. Thomas Rachel ya ziyarci wuraren da aka kai hari a jihar Benue.
'Yan bindiga sun kashe wani fasto tare da sace masu bauta da dama, ciki har da tsofaffi da yara, yayin wani taron addini a garin Eda Oniyo da ke jihar Ekiti.
Shugaban gwamnatin mulkin soja ta Mali, Assimi Goita, ya tabbatar da cewa gwamnati na kokari kan tsaro bayan hare-haren da suka hallaka ministan tsaro.
Fiye da kauyuka 30 a Zamfara sun tsere daga gidajensu sakamakon janyewar dakarun tsaro daga kauyen Lilo, lamarin da ya bar su cikin fargabar harin 'yan bindiga.
Yan bindiga
Samu kari