Yan bindiga
An shiga tashin hankali a unguwar Onumu da ke Akoko-Edo a jihar Edo yayin da wani mai maganin gargajiya ya kashe wani mutumi a garin gwajin maganin bindiga.
Kungiyar likitocin Najeriya masu neman sanin makamar aiki (NARD) ta sanar da cewa ta janye yajin aikin da ta shiga na mako daya. Ta yabawa gwamnati.
Wasu ƴan bindiga da ake zargin fulani ne suka raunata mutane da dama yayin da suka kai farmaki kan matafiya a jihar Kogi ranarLahadi da tsakar rana, sun sace kaya.
Miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka ta'asa a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka jami'in dan sanda da wani dan banga a wani hari da suka kai.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, zai jagoranci tawagar babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Musa, tare da wasu hafsoshin tsaro domin komawa Sokoto.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta fito ta yi magana kan ikirarin da 'yan bindiga suka yi na kwace motoci masu sulke na dakarun sojojin Najeriya a jihar Zamfara.
Yayin da aka yada bidiyon tawagar Bello Turji suna kona motocin sojoji, malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan yadda rashin tsaro ya yi katutu.
Karamin ministan tsaro, Mohammed Bello Matawalle, ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindigan da suka addabi yankin Arewa maso Yammaci na Najeriya.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya bukaci masu siyasantar da matsalar rashin tsaro a jihar da su daina. Ya ce ko kadan ba za su lamunci hakan ba.
Yan bindiga
Samu kari