Yan bindiga
Yan ta'adda da ake zargin yan Boko haram ne sun kai hari makarantar Faudiyya mallakin yan Shi'a a jihar Yobe. Boko Haram ta harbe yan Shi'a uku da jikkata daya.
Yan bindiga sun kai hari yankin Ushafa da ke Bwari a birnin tarayya Abuja inda suka kashe magidanci da sace matar aure da yara. Yan bindigar sun kai harin ne da dare
Mutanen gari a ƙauyen Matusgi da ke ƙaramar hukumar Talata Mafara a jihar Zamfara sun yi fito na fito da 'yan bindiga. Sun hallaka mutum 37 har lahira.
Hafsan sojojin Najeriya, Laftanar janar Taoreed Lagbaja ya kwantarwa al'umma hankulansu game rashin tsaro inda ya ce saura kiris a gama da matsalar.
Yan bindiga sun kai hari kan tsohon dan sanda kuma jagoran tsaro a wani kauye inda ya tsallake rijiya ta baya. Sun bude wuta ga motarsa kafin su cinna mata wuta.
Rahotanni sun bayyana cewa Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina ya yi Sallah a kan titin Sheme zuwa Kankara wanda aka rufe shi saboda hatsarin harin 'yan bindiga.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar dakile yunkurin da 'yan bindiga suka yi na sace wata yarinya a jihar. Sun raunats 'yan bindigan.
Jami'an tsaron Community Watch Corps sun cafke wani dattijo da yake harkar kasuwanci da yan bindiga a jihar Katsina da ke yankin Arewa maso Yamma.
Tsohon ministan wasanni Barista Solomon Dalung ya ce yan Najeriya ba su san ko Bello Turji ne hafsun sojojin Najeriya ba yadda yan ta'adda ke bidiyo da kayan sojoji
Yan bindiga
Samu kari