Yan bindiga
'Yan sandan Zamfara sun kama Mustapha Mohammad da abubuwan fashewa 954 a motarsa; ana zargin na 'yan bindiga ne domin kera bama-bamai a ranar 27 ga Janairu, 2026.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka 'yan sanda tare da raunata wasu.
Wani shahararren jagoran 'yan bindiga da ke kira, Abdullahi Lantai ya mutu a Katsina wanda aka ce yana daga cikin masu son ganin an yi sulhu da gwamnati.
'Yan bindigan da suka sace mutanen da ke yin ibada a coci a jihar Kaduna, sun bukaci a ba su kudaden fansa. 'Yan bindigan sun jero sharuddan da suke so a cika musu.
Kakakin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ya bayyana cewa katin Bello Turji na jam'iyyar na bogi ne. Yusuf Idris ya ce Bello Turji ba dan jam'iyyar APC ba ne.
Rundunar 'yan sanda a jihar Gombe sun sanar da cewa an gwabza fada da 'yan bindiga a wani yanki na Pindiga a karamar hukumar Akko. An kashe mutum 3.
Rahotanni sun nuna cewa yan bindigar sun sace yan kasuwar ne a lokacin da suka dawo daga sayayya a kasuwar Moro, karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun kashe jami'an tsaro na 'yan sa-kai a wani artabu.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun kashe mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Yan bindiga
Samu kari