Yan bindiga
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna goyon bayansa ga batun kafa 'yan sandan jihohi. Ya ce za su taimaka wajen samar da tsaro ga al'umma.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun tare dillalan dabbobi daga Ajingi a Kano tare da sace raguna 11 yayin zuwa Kogi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mataimakiyar shugaban karamar hukuma a jihar Ekiti. Daga baya jami'an tsaro sun samu nasarar ceto ta.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana mutanen da ke da hannu a matsalar rashin tsaro. Shugaban kasar ya ce suna yi masa fatan mutuwa.
Gani Adams ya ce ‘yan ta’adda sun kutsa cikin kananan hukumomi 40 a yankin Kudu maso Yammacin Najeriya, yana mai kira ga hadin kai wajen magance matsalar tsaro.
Daniel Bwala ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya bai wa jama’a damar kare kansu idan suka fuskanci hari, amma mallakar wasu makamai sai da izinin gwamnati.
Lauya mai rajin kare hakkin bil’adama, Deji Adeyanju, ya bukaci gwamnatin tarayya ta kama Sheikh Ahmad Gumi kan kalaman da ya yi kan matsalar tsaro.
Mutane uku sun mutu a harin 'yan bindiga da aka kai cibiyar Musulunci ta San Diego a Amurka, yayin da jami’an tsaro ke binciken lamarin a matsayin harin kiyayya.
Rahotanni daga yankin gundumar Guga da ke cikin karamar hukumar Bakori sun nuna cewa waus mahara sun kashe akalla mutane 10 a kauyuka 2 ranar Lahadi.
Yan bindiga
Samu kari