Yan bindiga
'Yan bindiga sun kai hari gidan Daraktan Ma'aikata na karamar hukumar Ngaski, Alhaji Nasiru Muhammed, a Yauri, inda suka harbe shi har lahira da daren ranar Alhamis
Rundunar 'yan sandan Katsina ta kama wani da ake zargi da kai wa 'yan bindiga miyagun kwayoyi a Funtua, inda ta kwato kwayoyin D5 guda 500 yayin samame.
A labarun nan, za a ji cewa wasu dakarun sojoji sun ci karo da wani mutum mai suna Lawal Sani a hanyarsu da dawowa daga sintiri, an gano shi da zama dan bindiga.
Rundunar 'yan sandan Sokoto ta ce ta kwato dabbobi 689 daga hannun barayi, tare da kubutar da mutum takwas da aka sace cikin hare-haren 'yan bindiga.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a kauyukan jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun sace 'yan gudun hijira da dabbobi masu yawa.
Matasa daga wasu kauyuka a karamar hukumar Malumfashi sun fito neman wasu yan bindiga da suka kashe mutumin da ake ganin girmansa a jihar Katsina
Rahotanni daga Kano sun nuna cewa magajin gari ya rasa ransa a wani harin yan bindiga a yankin karamar hukumar Tsanyawa, mutanen kauyuka sun fara guduwa.
An ceto dalibai da malaman da 'yan ta'adda suka sace a jihar Oyo. Wasu jami'an tsaro sun rasa rayukansu yayin aikin ceto daliban da aka gudanar a cikin daji.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kogi. Maharan sun kutsa cikin wata makaranta inda suka yi awon gaba da dalibai masu rubuta jarabawa.
Yan bindiga
Samu kari