Zaben Shugaban kasan Najeriya
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Shugaban kungiyar Concerned Nigerians, Kwamared Deji Adeyanju ya yi ikirarin cewa jami'an hukumar DSS sun cafke Omoyele Sowore a filin jirgin Legas.
Jam’iyyar PDP ta fallasa abubuwan da INEC ta yi a zabukan 2015 zuwa 2023. Umar Iliya Damagum ya zargi hukumar INEC da murde zabukan da aka yi a 2019 da 2023.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya ce ƴan Najeriya za su buga Bola Tinubu da ƙasa a babban zaɓen 2027.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya shawarci Rabiu Musa Kwankwaso da ka da ya yi takara a zaben 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar APC mai mulki ta barranta da maganar takarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027 mai zuwa. An hango alluna takarar shugaban kasar a Abuja
A wani sabon mataki da tsagin jam'iyyar Labour karkashin Julius Abure ya dauka, jam'iyyar ta fasa tanadarwa Peter Obi tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Kungiyar NTCA ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zarce a zaben 2027 mai zuwa. Saboda haka ta ce masu son kayar da Tinubu a zabe su hakura sai zaben 2031.
Jam'iyyar PDP ta ce Atiku Abubakar, Peter Obi (LP) da Rabiu Kwankwaso (NNPP) na kan tattaunawa domin cimma matsayar hadewarsu gabanin babban zaben 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari