Zaben Shugaban kasan Najeriya
Wasu ƴan majalisar wakilan tarayya sun fara kiran a sauya tsarin mulkin Najeɗiya ya koma zango ɗaya ga shugaban ƙasa da kuma tsarin karba-karba a Najeriya.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Jerin wakokin da suka taimaka wajen kara fito da 'yan siyasa a zaben Najeriya. Dauda Kahutu Rarara yana cikin wadanda suka kashewa PDP kasuwa a 2015.
Yayin da ake cikin mummunan yanayi a Najeriya, tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasano ya nemo mafita ga rashin shugabanci da ake fama da shi a kasar.
Mun kawo wasu abubuwan da suka kunyata Bola Tinubu a shekarar farko. Da alama sabuwar gwamnatin Najeriya ta na da garaje, hakan yana jefa ta a matsala.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya, Tajuddeen Yusuf ya ce abu ne mai matukar wahala Atiku Abubakar da Peter Obi su hade guri guda domin tunkarar zaben 2027.
Kungiyar SERAP ta bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya yi amfani da bikin cika shekara daya a kan karagar mulki wajen bayyana yawan kadarorin da ya mallaka.
Kungiyar matasan APC na kasa sun barranta kansu da masu fafutukar tsige shugaban jam'iyyar na Kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje daga shugabancin jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya bayyana cewa idan har yana numfashi a duniya ba zai taɓa jingine siyasa ba a Najeriya.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari