Zaben Shugaban kasan Najeriya
Ƙungiyar PDP 100 Percent ta bukaci Atiku Abubakar da ya hakura da takara a 2027, ta nemi jam’iyyar ta mara wa ɗan takarar Kudu baya don adalci da hadin kai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloyere Sowore ya bayyana cewa tsohon ggwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba shi da nagarta a siyasar kasar nan.
Fostocin neman takarar shugaban kasa a 2027 na Gwamna Bala sun bayyana a titunan Bauchi, yayin da matasa ke cewa wasu ‘yan siyasa sun dauke su aikin tallata gwamnan.
Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban ƙasa wanda ya ajiye aiki, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya ce dole ne a yi tsayin daka wajen zaɓen nagartaccen ɗan takara a 2027.
Hankula sun fara karkata kan batun babban zaben shekarar 2027. Alamu sun nuna cewa Shugaba Bola Tinubu na iya samun tikitin yin tazarce ba tare da hamayya ba.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Gwamnan ya ce yankin Arewa zai sake goyon bayan Shugaba Bola Tiinubu.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya, Buba Galadima, ya bayyana cewa dole ne 'yan Najeriya su tashi tsaye domin ganin an yi zabe na gaskiya a 2027.
Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya bayyana cewa ko kaɗan bai ci amanar PDP don bayyana shirinsa na marawa shugaban kasa, Bola Tinubu baya a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari