Zaben Shugaban kasan Najeriya
Prince Adebayo ya ce Tinubu yana aikata abubuwan da za su jawo jam'iyyar APC ta fadi zaben 2027, inda ya ce yana da yakinin SDP ce al'umma za su zaba.
Shugaban kungiyar matasan Arewa (ACY), Hon. Abubakar Aliyu, ya bayyana cewa sun shirya marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a babban zaben 2027.
Wani matashi, Ibrahim Modibbo ya ce Tinubu bai ci jiharsa ba a 2023, Arewa ta taimaka masa, amma yanzu tana shan wahala. Ya nemi Arewa da Kudu so kada Tinubu a 2027.
Yayin da ƴan adawa ke shirye shiryen haɗewa domin kayar da Bola Tinubu, wata kungiyar siyasa ta nemi hukumar zaɓe INEC ta yi mata rijistar zama jam'iyyar siyasa.
Wasu daga cikin jagoroi a jam'iyyar PDP sun bayyana shirinsu na shiga hadakar da za ta taimaka wajen korar Bola Tinubu daga shugabancin Najeriya.
Shugaban NNPP na jihar Ondo, Peter Olagookun ya bukaci Atiku Abubakar da sauran ƴan adawa su marawa Rabiu Musa Kwankwaso baya a zaɓen 2027 mai zuwa.
Atiku ya musanta karbar kudi daga Sanwo-Olu, yana mai cewa zargin karya ne. Tawagarsa ta bukaci EFCC ta bayyana bincikenta, domin dakile makircin 'yan siyasa.
Wani rahoto ya nuna cewa ana shirin nada sabon shugaban hukumar INEC da zai zama dan amshin Shatar gwamnatin Tinubu don samun damar magudin zabe a 2027.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi martani kan kalaman da Atiku Abubakar ya yi na cewa bai yi nadamar kin daukarsa a matsayin mataimaki ba a 2023.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari