Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ya yi farin cikin karɓar bakuncin tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ba zai ji dadin kalaman Kashim Shettima ba. Na biyu a Najeriyan ya maida martani ga 'dan takaran PDP a zaben 2023.
Alhafiz Ismail Maiduguri ya ce masu mulki sun saye malamai, yake cewa ‘Malamai da fastoci sun ja kaya. Bayanan sun zo ne a wajen karatun littafi a Abuja.
Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce malaman da suka tallata APC su ankarar da shugabanni. A jawabin da ya yi a majalisin karatun, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Shahararren masanin tattalin arzikin siyasa a Najeriya, Farfesa Pat Utomi ya ce ana gagarumin shirin hadakar adawa mai karfi a zaben 2027 mai zuwa.
Yayin da ƴan siyasa suka fara shirye-shiryen tunkarar babban zaɓen 2027, Pat Utomi ya bayyana cewa yana nan yana shirin kafa sabuwar jam'iyyar ceto Najeriya.
An gano Ummaru Yar'adua bai bar Najeriya ba sai da ya amince Goodluck Jonathan ya zama shugaban riko. 'Danuwan marigayin, Sanata Abdulaziz Yaradua ya bayyana haka.
Tsohon gwamna jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya ce mutuwar shugaban kasar Najeriya, Umaru Musa Yar'adua a ranar 5 ga Mayu, 2024 ta sauya siyasar kasar nan.
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari