Zaben Shugaban kasan Najeriya
Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana aniyarta na goyon bayan tsohon shugaban kasa Gooluck Jonathan idan ya amince zai dawo a zaɓen shugaban kasa na 2027.
Shugaban ƙungiyar shuwagabannin NNPP na jihohi, Tosin Odeyemi, ya ce ya zama tilas ƴan Najeriya sun shure batun addini ko ƙabila a lokacin babban zaɓen 2027.
Wani babban jigon APC, Kwamared Abdulhakeem Adegoke Alawuje ya yi hasashdn cewa ƴan Najeriya ba za su gujewa Tinubu ba a zaben shugaban ƙasa na 2027.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin takarar shugaban ƙasa a 2027, ya ce wasu ne ke son haɗa shi faɗa da Bola Tinubu.
Fastocin da suka yadu a soshiyal midiya sun nuna cewa Abdullahi Ganduje zai tsaya takarar shugaban kasa, yayin da Uzodinma zai kasance mataimakinsa.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta musanta zargin akwai tuntuɓen alkalami a sakamakon zaben shugaban kasa da aka sanar da wanda aka shigar a IREV.
Kungiyar Yarabawa ta yi kira ga masu neman kifar da gwamnatin Bola Tinubu a lokacin zanga zanga da su jira sai a shekarar 2031 bayan ya yi tazarce tukunna.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana makomar shugabannin da ke barin talakawansu cikin yunwa domin akwai sakayya.
Sheikh Abubakar Rijiyar Lemu ya caccaki malaman APC a 2023, malamin yake cewa ya kamata a ce an yi la’akari da ‘dan takaran da ya san al’umma da talaka yake bukata.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari