Zaben Shugaban kasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa Salihu Tanko Yakasai, hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin da Tinubu ya dauka.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar APC, Nicolas Felix, ya ce Bola Tinubu zai ci zaɓen 2027 da ƙuri'u akalla miliyan 15 domin ADC ba za ta iya ba.
Dr. Emeka Kalu ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar n ada gogewar da zai iya ceto Najeriya daga matsi da rashin tsaro.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta fito ta yi magana kan batun cewa an kafa ta ne don cika burin Atiku Abubakar na zama shugaban kasa. Ta ce sam ba haka ba ne.
Shugaban matasan LP na ƙasa, Kennedy Ahanotu ya bayyana aniyarsa ta neman takarar shugabancin Najeriya a zaɓen 2027, ya cez zai sauya Najeriya ta shigo zamani.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a APC, Sunny Moniedafe ya bayyana takaici a kan yadda jam'iyya mai mulki ke dab da ruguje wa idan ba a ɗauki mataki ba.
Sanata Ali Modu Sheriff ya ce sai dai idan Tinubu ya janye ko ba a yi zabe ba ne zai iya yin rashin nasara, amma in ba haka ba to zai lashe zaben 2027 cikin sauki.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari