Zaben Shugaban kasan Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Najeriya ta fara shirin tsayar da ƴan takarar da za su fafata da ƴan adawa a babban zaben 2027 da ke karatowa.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dura a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar kan rikicin jam'iyyar ADC.
A labarin nan, za a ji tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa yana da tarin masoya fiye da Rabi'u Musa kwankwaso da Aminu Waziri Tambuwal.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
Tsohon shugaban APC na kasa, Johh Oyegun ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta shirya kafa gwamnati a babban zaben 2027, ya ce lokacin canji a Najeriya ya yi.
A labarin nan za a ji cewa jigo a jam'iyyar hamayya ta ADC, Dele Momodu ya bayar da shawara game da yan takara da ya ke ganin za su kai su ga ci a 2027.
A labarin nan, za a ji yadda jigon adawa na jam'iyyar ADC, Injiniya Buba Galadima ya bayyana kwarin gwiwa a kan cewa za su yi nasara a kan Bola Tinubu a 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari