Zaben Shugaban kasan Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya fito ya yi magana kan wasu rahotannin da ke cewa zai hakura da takara a zaben 2027.
Tsofaffin tsagerun Neja Delta sun nuna goyon bayansu ga tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Sun bayyana cewa Tinubu ya yi abin a zo a gani.
Atiku, Obi da Amaechi sun shiga hadakar adawa a karkashin ADC domin kifar da Tinubu a 2027, amma jam’iyyar na bukatar hadin kai, tsari da wasu dabaru biyu.
Denge Josef Onoh ya fito ya gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu cewa Goodluck Jonathan yana da hurumin sake tsayawa takara a zaben shekarar 2027.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, ya bayyana cewa suna maraba da takarar tsohon shugaban kasa, Dr. Goodluck Jonathan a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa masoya bayan Peter Obi sun zargi ADC da saba alkawari a kan tsarin mulkin karba karba da aka amince da shi don ci gaban jam'iyya.
Atiku Abubakar ya ce Yarbawa za su zama ginshiƙi a gwamnatinsa idan ya zama shugaban kasa a 2027, yana mai karyata rade radin da ake yadawa cewa zai fifita Fulani.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari