Zaben Shugaban kasan Najeriya
Yusuf Datti Baba-Ahmed ya ce ba shi da burin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 sai dai idan wasu mutum biyu da yake girmamawa ba su tsaya takarar ba.
A labarin nan, za a ji cewa babban jigo a PDP, C.I.D Maduabum ya sanar da dalilansa na fice wa daga babbar jam'iyyar hamayya ta PDP zuwa hadakarADC.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon ɗan takarar gwamnan Jigawa, Malam Aminu Ringim ya ce lokaci ya yi da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai ceto Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Farfesa Ibrahim Gambari, tsohon shugaban ma'aikatan gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, ya ce akwai masu juya akalar gwamnati.
Tsohon ɗan takarar ADC, Dumebi Ƙachikwu ya bayyana cewa tun a baya, Atiku Abubakar ba ya ƙaunar ɗan Kudu ya karɓi shugabancin Najeriya, ya ce tun 2003.
Dr. Farah Dagogo ya ce kawancen ADC zai iya kayar da APC a 2027 idan aka mai da hankali kan dimokuraɗiyya da haɗin kai, la'akari da rawar da Atiku ke takawa.
A yayin da 'yan Najeriya ke tunkarar zaɓen 2027, Primate Elijah Ayodele ya fitar da hasashe kan kawancen ADC. Ya kuma yi hasashe game da Peter Obi.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari