Zaben Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu kuri’u 915,840 a zaben fidda gwani na APC a Kano da Borno gabanin babban zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya musanta zargin cewa yana guje wa Atiku Abubakar kafin zaben 2027, yana cewa shi babban jagora ne kuma dan uwansa na siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da taimakon manyan jam'iyya sun sasanta jiga-jigan APC gabanin babban zabe mai zuwa a 2027.
Wani malamin duba, Satguru Maharaj Ji ya gargadi tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa zai gudanar da ayyukan da za su amfani 'yan Najeriya idan ya samu nasarar zama shugaban kasa.
Sanata mai ci, Ned Nwoko ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na APC a mazabar Delta ta Arewa, yana zargin cewa an tafka magudi da sayen kuri’u.
Fasto Elijah Ayodele ya ce tikitin Musulmi da Musulmi tsakanin Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027 zai iya kawo ƙarshen jam’iyyar APC gaba ɗaya
Kayode Fayemi ya ce APC ta kauce daga manufofinta tare da gargadin cewa tsarin maslaha wajen fitar da ‘yan takara na iya haddasa rikici da rarrabuwar kawuna.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari