Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin jam'iyyar NDC a shiyyar Arewa maso Yamma sun hallara a babban birnin tarayya Abuja don duba muhimman batutuwa.
Mohammed Manu Malala ya janye burinsa na neman gwamnan Gombe, ya kuma bayyana goyon bayansa ga ɗan takarar PDP, Isa Ali Ibrahim Pantami, a zaɓen 2027
An bude shafin Hukumar INEC na dora sunayen 'yan takarar gwamnoni da na majalisun jihohi amma da yiwuwar yan takara sama da 2000 ba za su kai labari a PDP da LP ba.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC a zaben shekarar 2027 da ke tafe, Peter Obi, ya bayyan kwarin gwiwar cewa ba zai sha kashi ba a zaben.
A labarin naan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da jama'a rana da lokacin da za su zo karbar katin zabensu a jihar Osun.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon 'dan takarar shugaban kasa a Najeriya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman tsohon gwamnan Borno Ali Modu Sheriff.
A labarin nan, za a ji tsohon ministan tsaron Najeriya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bayyana mafitar da za su bi wajen kawo karshen rashin tsaro idan sun ci zabe.
Fargabar da mutane ke da ita game da tikitin takara na Musulmi da Musulmi na jam'iyyar APC ita ce ainihin dalilin da ya sa Bola Tinubu ya sha kaye a Legas a 2023
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fara alfahari da wasu daga cikin ayyukan Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben 2027 da ke zuwa.
Zaben Najeriya
Samu kari