Zaben Najeriya
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa an yi wa matakin da suka dauka kan tura sakamakon zabe ta na'ura gurguwar fahimta.
Yayin da ake ta surutu kan rashin kamma'a gyara a dokar zaben Najeriya, Majalisar dattawa ta amince da kudin garambawul a dokar domin inganta harkokin zabe.
Hukumar INEC ta kammala jadawalin zaɓen 2027; Farfesa Joash Amupitan ya tabbatar da shirye-shiryen hukumar duk da jinkirin gyaran dokar zaɓe a majalisar tarayya.
Kungiyar CERON ta bayyana cewa yan Najeriya sun waye fiye da da, kuma wannan saiya shekar da gwamnoni ke yi zuwa APC ba zai sauya sakamakon zaben 2027.
Ministan Tsaro, Bello Matawalle, ya ba da tabbaci cewa Shugaba Bola Tinubu zai ci nasara a zaben 2027, yana jaddada ingantaccen shugabanci da tsaro a Arewa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana yadda shirye-shiryen zaben cike gurbi na Kano ya kara fito da rikicin NNPP da ya kore su daga jam'iyyar.
Farouk Aliyu na APC ya gargadi Arewa game da tikitin shugaban ƙasa Kirista–Kirista, yana mai cewa hakan na iya zama babban ɓata a siyasa ga Musulmi.
Kungiyoyin fararen hula sun fara matsa lamba game da bukatar gaggauta gyara dokokin zaben Najeriya. An yi haka ne saboda jinkirin da majalisa ke yi game da shi.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya ce hadakar jam’iyyun adawa za ta kifar da APC a 2027, yana cewa Bola Ahmed Tinubu ba zai iya lashe zabe ba.
Zaben Najeriya
Samu kari