Zaben Najeriya
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tabbatar da Gwamna Nasir Idris a matsayin dan takararta na gwamna a jihar Kebbi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ya aoke jadawalin zaben fitar da gwani, mika sunayen yan takara da maye gurbin wasu da INEC ta kakaba wa jam'iyyun siyasa.
Jam’iyyar APC a jihar Kwara ta dakatar da zaɓen fidda gwani na gwamna bayan rikici da ruɗani sun dabaibaye jam’iyyar yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
A labarin nan, za a ji dalilin da tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayar game da neman Goodluck Jonathan ya dawo siyasar Najeriya a zaben 2027.
Wani hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi magana kan batun yin takararsa a 2027. Ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar bai da shirin takara.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya ba masu kada kuri'a tabbaci kan gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Zaben Najeriya
Samu kari