Zaben Najeriya
Ana shirin gyaran kundin tsarin mulki domin kara kujeru 49 a Majalisar Dokoki ta Kasa da za a ware wa mata, idan kudirin ya samu amincewa kafin zaben 2027.
Wasu ‘yan takara da ke samun goyon bayan gwamnonin jihohin Benue da Ondo sun fara shari'a da Kwamitin Gudanarwa na Kasa na Jam'iyyar APC kan takara.
Jam'iyyar ADC ta bukaci Majalisar Tarayya ta binciki ko Shugaba Bola Tinubu na da cikakkiyar lafiya da ikon gudanar da mulkin Najeriya bisa kundin tsarin mulki.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci kan karar da jam'iyyar Zenith Party ta kai hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Hukumar zaben Najeriya ta bayyana shirinta na gwada na'urorin da take aiki da su kafin zaben 2027 da kuma yin zaben gwaji domin tabbatar da komai ya tafi da kyau.
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yana son a samawa Bola Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben 2027. Ya kafa kwamitin sulhu a APC.
Atiku Abubakar ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya janye daga takarar shugaban ƙasa ta 2027, yana mai danganta hakan da gazawar gwamnati da rikice-rikicen shugabanci.
Shugaba Bola Tinubu ya mika wa Kashim Shettima, takardar da ta tabbatar da tsayar da shi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe karkashin APC.
Zaben Najeriya
Samu kari