Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa masoya bayan Peter Obi sun zargi ADC da saba alkawari a kan tsarin mulkin karba karba da aka amince da shi don ci gaban jam'iyya.
Kundin tsarin mulkin Najeriya ya bayyana matakan da ake bi wajen nada shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC. Shugaban kasa zai zabi wanda za a nada zuwa majalisa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Shugaban NNPP, Ajuji Ahmed, ya ce Sanata Rabiu Kwankwaso ba zai sauya sheka zuwa APC ba, sai dai idan akwai tabbacin NNPP za ta samu wani tagomashi a kasar.
Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin APC kan zargin shirin Shugaba Bola Tinubu na tsawaita mulkinsa, tana mai cewa wa’adinsa na kundin tsarin mulki zai kare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa 'ya'yan tsohuwar jam'iyyar CPC sun bayyana rabuwar kawunansu a kan wanda ya fi cancanta su mara wa baya a kan babban zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki da sauran 'yan adawa a Najeriya sun fadi wanda suke so ya zama sabon shugaban INEC a Najeriya. PDP da ADC sun bukaci mai gaskiya.
Yayin da wa'adin shugaban INEC, Mahmood Yakubu ke kokarin karewa, 'yan Najeriya sun bayyana wanda suke so ya zamo sabon shugaban hukumar INEC a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda dan takarar Shugaban Kasa a zaben 2023 karkashin LP ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ta kawo tasgaro a siyasar kasar.
Zaben Najeriya
Samu kari