Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa sanata Abdul Ningi ya dora alhakin matsalar da yan majalisa za su fuskanta yayin zabe mai zuwa a kan rashin aiwatar da kasafin kudi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloye Sowore ya bayyana ikiran Peter Obi a kan Arewa da neman kuri'a kawai ba wani abu ba.
Jam’iyyar APC ta dage zaben fitar da gwani na shugaban kasa daga 15-16 ga Mayu zuwa 23 ga Mayu 2026, yayin da na gwamna zai gudana 21 ga Mayun 2026.
Jam'iyyar APC za ta fara sayar da fom din takara daga 25 ga Afrilu, 2026, sannan za ta gudanar da zaben fitar da gwani na shugaban kasa a ranar 23 ga Mayu.
Hukumar INEC ta fara shirin zaɓen 2027 a yau 23 ga Afrilu, 2026, inda ta ba jam'iyyun siyasa wa'adin kwanaki 38 domin gudanar da zaɓukan fitar da gwani.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Jam'iyyar adawa ta NDC ta yi wa tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu rubdugu kan yabon da ya yi wa shugaba Tinubu da sukar 'yan adawa a ADC.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa Allah ya ba shi tabbacin zai taimaka masa tun kafin ya karbi wannan mukami da aka ba shi.
Zaben Najeriya
Samu kari