Zaben Najeriya
Shugaban hukumar zaben Najeriya watau INEC, Farfesa Mahmud Yakubu ya tabbatar da sauka daga mukaminsa, tare da mika ragamar mulki ga shugabar riko.
Jam'iyyun siyasa da aka yi wa rajista sun nuna damuwarsu kan batun zaben sabon shugaban hukumar INEC. Sun bayyana cewa bai kamata shugaban kasa ya zabe shi ba
Jandor ya gargadi tsohon shugaban ƙasa Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027, ya ce Tinubu ya kware a siyasa kuma zai kayar da shi cikin sauƙi idan suka fafata.
Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ce lokaci ya yi da zai mulki Oyo, yayin da bayyana niyyarsa ta yin takarar gwamna a 2027 bayan shan kaye a 2019 da 2023.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudden Abbas ya ce shirin gyaran kundin tsarin mulki kan zaɓe zai ba hukumar INEC mai zaman kanta damar gudanar da zaɓe a rana daya.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kudiri yan sahihin zabe a Najeriya a shekarar 2027 yayin ganawa da EU
A labarin nan, za a ji magoya bayan Peter Obi da ke cikin hadakar adawa ta ADC na zargin tsagin Atiku Abubakar zai bayar da Daloli a neman takarar Shugaban Kasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya gana da tawagar tarayyar Turai (EU) kan zaben 2027. EU ta bukaci inganta zaben Najeriya bayan 2023.
Shugabannin hukumar tarayyar turai ta EU sun gana da hukumar INEC kan shirin zaben 2027. INEC ta bukaci gyaran dokar zabe domin kaucewa matsala a 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari