Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa masarautar Ilorin ta bayyana muhimmancin sake ba wa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kara shekara hudu nan gaba yana mulkin Najeriya.
Shugaban jam'iyyar ADC, David Mark, ya tabbatar wa mambobinsu cewa jam'iyyar za ta shiga zabukan 2027 duk da hukuncin kotun da ya shafi kwamitinta na riko.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya kara samun damar koma wa majalisa bayan Mataimakin shugaban majalisar jiha, Abdullahi Musa Askira ya janye.
Gwamna Mai Mala Buni da 'yan APC a jihar Yobe sun amince da tsohon sakataren gwamnati jihar Baba Malam Wali ya yi takarar gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karyata rade-radin cewa gwamnatinsa ta ki cika alkawari ga yankin Arewa maso Gabas.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fuskanci suka daga Collins Osuagwu da ya janye daga takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin ƙananan hukumomi a Kano ta Kudu sun yi taro, inda suka bayyana cewa sun amince Rurum ya fito takarar Sanata a yankin.
Zaben Najeriya
Samu kari