Zaben Najeriya
Jam'iyyun adawa da suka hada da ADC, PDP, LP kan maganar sauya zaben 2027 zuwa 2026. Majalisar wakilai ne ke son dawo da zaben zuwa Nuwamban 2026.
Majalisar dokokin Najeriya na shirin dawo da zaben shekarar 2027 zuwa 2026. Ana son dawo da zaben ne 2026 domin bayar da damar gama sauraron korafin zabe a kotuna.
Bayan yada jita-jitar cewa akwai alaka tsakanin Bola Tinubu da sabon shugaban INEC, Lauya, Babatunde Ogala ya karyata cewa yana cikin tawagar lauyoyin shugaban kasa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi magana kan wanda zai gaje a siyasar 2027. Makinde ya ce wanda zai gaje shi zai iya fitowa cikin jami'ansa da suke tare.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Boris Jedidiah daga kasar Kamaru ya ce Bola Tinubu zai sake lashe zaben shugaban ƙasa a 2027.
Wani daga cikin masoyan Abdullahi Ganduje, Malam Umar Idris Shuaibu, ya ce Arewa, musamman Kano, za ta mara wa Tinubu baya a zaben 2027 saboda ayyukan alheri.
'Yan Najeriya da suka hada da 'yan siyasa sun bayyana abubuwan da suke fata sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan ya yi musamman a lokacin zaben 2027
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya zabi Farfesa Joash Amupitan ne a matsayin shugaban INEC, saboda gaskiyarsa, rashin shigar sa cikin siyasa.
Kungiya a Arewacin Najeriya da ke goyon bayan jam'iyyar PDP ta ce babu ja da baya kan marawa tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan baya a zaben 2027
Zaben Najeriya
Samu kari