Zaben Najeriya
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya sanar da cewa APC za ta yi zaben fitar da gwani na ƙato bayan ƙato idan har masu neman takara ba su yarda da sulhu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana yakinin cewa za ta kauce wa matsalolin da aka samu a ADC a cikin sabuwar jam'iyyar NDC.
Rabiu Kwankwaso ya goyi bayan matakin jam’iyyar NDC na bai wa Kudancin Najeriya tikitin takarar shugaban ƙasa na 2027 domin kammala tsarin karɓa-karɓa na shugabanci.
Dan majalisar dokokin Borno mai wakiltar Magumeri, Audu Mustapha, ya bayyana cewa hawaye da aka gani a bidiyo na farin ciki ne daga goyon bayan jama’a.
Fasto Elijah Ayodele ya gargadi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da ya yi taka-tsantsan kan batun tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu akalla mata har guda shida da suka nuna sha'awarsu ta fitowa takarar gwamna a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa duk da rigingimun shugabanci da ya dabaibaye wani sashe na APC, jam'iyyar tana cinikin fam har ta tara sama da N4bn gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji dan tsohon mataimakin shugaban kasa, Adamu Atiku ya bayyana dalilin da ya sa ya amince ya fito neman takarar Sanata Adamawa ta Kudu a ADC.
Manyan 'yan jam'iyyar ADC na kasa, Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu-Deen sun saye fom din Naira miliyan 90 domin takarar shugaban kasa.
Zaben Najeriya
Samu kari