Zaben Najeriya
Jam'iyyun adawa sun nuna rashin amincewarsu da zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Neja. Sun yi zargin cewa an tafka gagarumin magudin zabe.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa masu zanga-zanga sun bankawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta a Niger yayin da ake jiran sakamakon zaben kananan hukumomi.
Gwamna Charls Soludo na Anambra ya yi hawaye har ya kusa fashewa da kuka bayan wasu tsofaffin ‘yan kasuwa a Idemili sun ba shi N50,000 domin kamfen.
Hukumar INEC ta yi karin haske kan cigaba da rajistar jam'iyyu da ta fara. Kungiyoyi 6 sun gaza cika sharuda yayin da 8 suka tafi mataki na gaba.
Ana hasashen wasu sanatoci na majalisar dattawa za su gwada sa'arsu wajen fitowa takarar gwamna a jihohinsu a zaben 2027. Daga cikinsu akwai Barau Jibrin.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Obot Akpabio, ya yi tsokaci kan dalilin da ya sa mata ba sa iya samun kujerun siyasa sosai a kasar nan.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya bukaci majalisa ta kara karfafa tsarin dokokin zabe na kasar nan.
Atedo Peterside, shugaban gidauniyar Anap kuma wanda ya kama bankin StanbicIBTC ya ce mulkin Mahmud Yakubu a INEC abin kunya ne ga kasa kamar Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya nuna rashin jin dadinsa bayan ya kasa samun fom din takarar shugabancin jam'iyyar PDP. Ya yi barazanar zuwa kotu.
Zaben Najeriya
Samu kari