Jihar Ekiti
Rundunar ya sanda a jihar Ekiti, a ranar Alhamis, 5 ga wata Satumba, ta gurfanar da wani malami dan shekara 32, Opeyemi Sunday a gaban wata kotun majistare da ke Ado-Ekiti kan zargin satar babur.
A jiya Juma'a ne aka kama wani malamin jami'a dake koyarwa a bangaren aikin banki a jami'ar jihar Ekiti, dake Ado Ekiti, Dr. O.O Aduwo, tsirara haihuwar uwarshi yana kokarin yin zina da wata dalibarshi wacce aka bayyana sunanta...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:30 na rama yayin da boka Sule ke zaune a cikin dakinsa dake unguwar Oke-Oja, jim kadan bayan tsayawar ruwan sama da aka sha kamar da bakin kwarya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Lawal ya kashe Olaoluwa Fayomi mai shekaru 50 a rayuwa ne saboda zarginsa da yake yi na neman budurwarsa, a dalilin haka rikici ya kaure a tsakaninsu har ta kai ga ta caka masa wuka a kirji.
Duk da fama da kalubalai na rashin tsaro, jihar Borno da ke Arewa maso Gabashin Najeriya ta yiwa wasu jihohi hudu da ke fadin kasar nan fintinkau ta fuskar samar da kudaden shiga a sanadiyar kwazon gwamnatin ta.
Ma’aikatan Banki sun shaidawa Kotu yadda aka ba Fayose kudin Dasuki inda su kace a Ranar 17 ga Watan Yuni ne karbi wasu kudi da aka sa a cikin asusun bankin Fayose bayan sun karbo Biliyan 1.2 a filin jirgin sama.
Hukumar 'yan sandan jihar Ekiti sun yunkura wurin kamo masu sayar da sassan jikin mutane, tun lokacin da suka kama wani saurayi dan shekara 23 dauke da hannuwan mutane a cikin jaka Ijero cikin jihar Ekiti. A rahoton da mai...
Dukkanin yaran biyu dalibaine a makarantar sakandari ta Ado Grammar School dake Ado Ekiti babban birnin jahar Ekitikamar yadda majiyar Legit.com ta ruwaito wanda tace musu ne ya kaure a tsakaninsu kan tsafin da aka basu.
Wani mutumi mai shekaru 49, Abolarin Olaoye dake aiki da hukumar bada tallafin karatu ta jahar Ekiti ya kashe kansa, inda aka wayi gari aka tsinci gawarsa tana reto a saman iska bayan rataye kansa a babbar sakatariyar ma’aikatan j
Jihar Ekiti
Samu kari