Jihar Ekiti

An kama wani mutum dauke da hannuwan mutane a jaka
An kama wani mutum dauke da hannuwan mutane a jaka
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Hukumar 'yan sandan jihar Ekiti sun yunkura wurin kamo masu sayar da sassan jikin mutane, tun lokacin da suka kama wani saurayi dan shekara 23 dauke da hannuwan mutane a cikin jaka Ijero cikin jihar Ekiti. A rahoton da mai...