Jihar Ekiti
Wani mutum mai suna Femi Adeoye ya hana dansa wanda ya dawo daga tafiya shiga gidansa da ke Ekiti ba tare da an tabbatar da cewa baya dauke da cutar COVID-19 ba
Dazu nan mu ka ji cewa a Ekiti za ayi wa manyan ma’aikatan gwamnati gibi a albashi saboda annobar cutar COVID-19. Amma ba za a taba albashin ma’aikatan gwamnati
Gwamnonin Najeriya sun yi kira ga shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya sassauta dokar hana walwala da ya saka a musamman Jihohi biyu da babban birnin tarayya.
Jihohin Najeriya na iya rasa kudin FAAC a Watan Yuni tun da mai ya karye a kasuwa. NGF ta ce watakila Jihohi ba za su samu kudi daga asusun gwamnatin tarayya ba
Gwamnonin, a karkashin kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), sun cimma wannan matsaya ne bayan sauraron bayanai daga gwamnonin jihohin Lagos, Bauchi, Oyo da Ogun a
A jiya aka ji Coronavirus ta sake kama wani Likita a Yankin Kudancin Najeriya. Kwayar cutar Coronavirus ta shiga jikin Likitan da ke duba Marasa lafiya a Ekiti.
Gwamnan Ekiti watau Kayode Fayemi ya nada Ayo Fayose cikin kwamitin yaki da cutar Coronavirus. Kafin yanzu Dr. Fayemi da Fayose sam ba su ga maciji da juna.
Kungiyar Gwamnonin Najeriya sun fitar da jawabi game da mutuwar Abba Kyari domin ta’aziyyarsu. Mutuwar Hadimin Shugaban kasa ya tada hankalin Gwamnonin Jihohin.
A daren ranar Asabar ne hukumar yaki da cututtuka ma su yaduwa a kasa (NCDC) ta sanar da samun karin sabbin mutane 49 da suka kamu da kwayar cutar covid-19 a fa
Jihar Ekiti
Samu kari