Jihar Ekiti
Shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya, kuma gwamnan jahar Ekiti, John Kayode Fayemi ya warware zare da abawa game da batun tsayawarsa takarar shugabancin kasar nan a zaben shekarar 2023.
Wani direban tasi ya sheka lahira bayan fadan da suka yi da wani mamallakin mota kirar Lexus SUV. Ganau ba jiyau ba, sun zargin mai motar da yi wa mai tasin mugun duka bayan sun ci karo. An gano cewa lamarin ya faru ne a shataleta
Wani matashi mai shekaru 27 a jihar Ogun ya shiga hannun rundunar 'yan sandan jihar. Ejike Okata ya yi sanadiyyar mutuwar makwabcinsa mai suna Obalende ne da ke Ijebu-Ode a jihar. A wata takardar da mai magana da yawun rundunar 'y
Wata babbar kotun jihar Ekiti ta yankewa wani mutum mai matsakaicin shekaru hukuncin kisa ta hanyar rataya. Mai shari'a Mosunmola Abodunde a yayin yankewa Albdulkareem Isa hukunci a ranar Juma'a, ya ce masu gabatar da karar sun ta
Mun samu labari cewa Mai girma Gwamnan Ondo, OluRotimi Akeredolu, ya ce goyon-bayan Shugaban kasa Buhari ya kawo sa kan mulki a zaben 2016.
Tsohon gwamnan jahar Ekiti, Ayodele Fayose ya musanta jita jitan da ake yayatawa a kan wai zai fice daga jam’iyyar adawa ta PDP ya wankan tsarki zuwa jam’iyya mai mulki, jam’iyyar APC.
Jam’iyyar APC reshen jihar Ekiti ta shawarci tsohon gwamnan jihar, Ayodele Fayose da ya goge tunanin komawa jam’iyyar APC daga ransa. Kamar yadda jaridar The Nation Online ta ruwaito, sakataren yada labarai na jam’iyyar, Ade Ajayi
Tashin hankali da hargitsi ya mamaye yankin Okesha na jihar Ekiti a yau ranar Asabar bayan da bam ya tashi a kusa da tsohon gidan gwamnatin jihar. Jaridar The Cable ta gano cewa tashin bam din yayi sanadiyyar tarwatsewar wasu gine
A Garin Ado-Ekiti, wayar salula ta kai Matashi gidan yari na shekara da shekaru. Sai dai an yi masa afuwa da damar biyan tara na N70, 000.
Jihar Ekiti
Samu kari