Jihar Edo
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi a ranar Juma’a, 24 ga watan Janairu ya ba da tabbacin cewa za a sake zabar Godwin Obaseki a matsayin gwamnan jihar Edo. Ya ce babu abun da zai hana gwamnan zarcewa saboda ya yi kokari sosai.
Babu shakka nagarta abin jinjinawa ce. Duk da dai akwai matukar wahala zama mai nagarta a yayin da rashawa ta yi katutu a wuri. Wannan kuwa shi ne labarain wani dan sanda a karamar hukumar Ita da ke jihar Akwa Ibom mai suna Franci
Masu garkuwa da mutane sun je Makaranta sun yi gaba da Malamai a bakin aiki jiya. ‘Yan bindigan sun shiga Makaranta rana tsaka sun sace Malamai biyu.
Kaico! Allah Sarki, wasu miyagu yan bindiga sun sace tare da garkuwa da wasu malaman makarantar firamari guda biyu a kauyen Avbiosi na karamar hukumar Owan ta yamma a jahar Edo.
Rahotanni sun kawo cewa mutane biyu sun mutu a wani karo tsakanin makiyaya da manoma a Sobe, karamar hukumar Owan ta yamma da ke jihar Edo.
Sabanin da ya ratsa PDP ya na iya sa Jam’iyyar adawa ta sake rasa kujerar Gwamna a 2020 inji Kungiyar PDP Youths for Justice wanda ta nemi a ja kunnen Dan Orhi.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya nuna karfin gwiwa a ranar Laraba, 1 ga watan Janairu, cewa zai samu tikitin takarar jam’iyyarsa ta All Progressives Congress (APC), domin zarcewa a shugabancin jihar.
Wani kusa a Jam’iyyar APC ya fadawa Shugaban jam’iyya ya yi murabus bayan wasu Gwamnonin APC sun fara yunkurin tsige Adams Oshimhole bayan zaben 2019.
A ranar juma’a, 13 ga watan Disamba ne yayan jam’iyyar APC suka gudanar da wani gangamin siyasa a garin Bini na jahar Edo inda aka samu hatsaniya da yayi sanadiyyar jikkata kananan yara guda biyu.
Jihar Edo
Samu kari