Jihar Edo
Breaking
Babbar magana: An kama wasu mutane biyu dake basaja a zuwan sune Buhari da Osinbajo
Cin amana ruwa ruwa: Karamin yaro dan shekara 16 aikata ma Uwardakinsa danyen aiki
Rundunar Yansandan jahar Edo ta sanar da cafke wani karamin yaro dan shekara goma sha shida mai suna Zakaria Chiahemba akan zarginsa da halaka uwardakinsa mai suna Rejoice Odogwu mai shekaru hamsin da uku a rayuwa.
Rai banza: Sama da yayan kungiyar matsafa 20 aka halaka a jahar Edo
Shi kuwa mutum ba uku ya faru ne mahadar titi ta Alohan, yayin da wasu yan bindiga dake tafe a cikin mota suka bude masa wuta a daidai lokacin da yake tafiya a kasa, kamar yadda wani shaidan gani da ido ya bayyana ma majiyarmu.
Allah kadai ke iyawa yan Najeriya -Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa Allah ne kadai zai hade kan Najeriya.
Jihar Edo
Samu kari