Jihar Edo
Jam'iyyar APC ta like bayanan takardun karatun 'yan takararta 6 da suka hada da gwamna Godwin Obaseki, Fasto Osagie Ize-Iyamu, Dakta Pius Odubu, Injiniya Chris
Jam'iyyar PDP ta fara zawarcin fusatattun mambobin jam'iyyar APC a jihar Edo, ta ce kofofinta a bude suke tsaf ga dukkanin wanda ke da muradin dawowa cikinta.
Kenneth Imasuagbo, dan takarar PDP a zaben gwamnan jihar Edo ya ce yana da tabbacin cewa zai yi nasara a zabe mai zuwa domin ubangiji ya sanar masa da hakan.
A wani sabon salo na nuna cewa babu wata rufa - rufa, APC ta like takardun bayanan dukkan 'yan takarar a wani allon bango da ke hedikwatar jam'iyyar. Jam'iyyar
Tsarin zaben fidda gwani na jam'iyyar APC da za a gudanar a zaben gwamnan jihar Edo ya sanya fadar shugaba Muhammadu Buhari a cikin tsaka mai wuyar sha'ani.
Yaran Oshiomhole sun fara juyawa Ize-Iyeamu baya a Jam’iyyar APC. Jiga-jigan sun dawo daga rakiyar Osagie Ize-Iyamu ne bayan wata ganawa da Bola Ahmed Tinubu.
Dubun wani mutum ya cika yayinda aka damkeshi yana kokarin zakkewa wani Mara lafiya dake wurinsa a unguwar Ikpoba dake Benin City, babbar birnin jihar Edo.
Wasu mambobin jam’iyyar APC su uku sun maka gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki a gaban kotu bayan sun zarge shi da tsayawa takara da takardar digiri na bogi.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa sun tallafa wa Adams Oshiomhole da dukiyarsu don ganin ya zama gwamnan jihar a lokacin da bai da ko sisi.
Jihar Edo
Samu kari