Jihar Edo
Shugaban jam'iyyar PDP a jihar Edo, Tony Aziegbemi, ya tabbatar da shirin sauya shekar Gwamna Godwin Obaseki zuwa jam'iyyar, sai dai ya ce dole ya bi dokarsu.
Ganduje ya bayyana hakan ne ranar Litinin, yayin gudanar da taron manema labarai a kan annobar cutar korona, wanda aka saba yi a fadar gwamnatin Kano. "Jam'iyya
Daga cikin manyan jagororin jam'iyyar APC da suke tare da Oshiomhole a cikin dakin ganawar sun hada da mataimakin shugaba (shiyyar arewa maso yamma), Inuwa Abdu
Jam’iyyar PDP ta shiga tsaka mai wutar sha’ani a zaben gwamna da za a yi a jihar Edo yayinda Godwin Obaseki ke neman komawa cikinta don yin takara a inuwarta.
Wani bangare na jam'iyyar APC a jihar Edo ya nemi a fatattaki Gwamna Obaseki da wasu mutum biyu na jam'iyyar sakamakon zargin su da ake da shirya zagon kasa.
Dazu mu ka ji cewa Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo, ya ce zai fadi mataki na gaba da zai dauka bayan ya zauna da shugaban kasa Muhammadu Buhari a Aso Villa.
Mun ji cewa an samu baraka a Jam’iyyar PDP bayan APC ta hana Obaseki neman takara. An fara samun rikicin cikin gida a Jam’iyyar PDP ne saboda Gwamna Obaseki.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa ya yi kira ga Godwin Obaseki, gwamnan jihar Oyo da ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, The Cable ta ruwaito.
Kwamitin tantance 'yan takarar gwamnan APC na jihar Edo ta dogara da hana Obaseki takara da ta yi da dalilai shida, jaridar The Nation ta gano a daren Juma'a.
Jihar Edo
Samu kari