Jihar Edo
Jam'iyyar Peoples Democratic Party ta dage zaben fidda gwaninta na gwamnan jihar Edo daga ranar Litinin 22 ga watan Yuni zuwa 23 ga Yuni saboda Gwamna Obaseki.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar APC, Abiola Ajimobi ya rantsar da kwamitin zaben gwamnoni na jihar Edo da kuma na daukaka karar zaben fidda gwani da za a yi.
Shugabannin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na shirin zama na musamman domin yanke hukunci kan sauya shekar Gwamna Obaseki na jihar Edo kafin zabe.
Kwamitin masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC ya sanya kujerar mataimakin sakataren jam'iyyar, Victor Giadom a kasuwa domin a cewarsa tun a 2018 ya bar mukamin.
Oshiomhole ya bayyana hakan ne ga gidan talabijin na Channels yayin da suka tuntube shi domin jin ta bakinsa dangane da tabbatar da dakatar da shi da wata kotun
Majalisar dokokin jihar Edo ta rufe harkokinta sannan ta bukaci shugabanninta da ma'aikata da su yi aiki daga gida na tsawon kdomin samun damar feshe majalisar.
Da hukuncin kotun daukaka kara na jaddada dakatar da Oshiomhole a matsayin shugaban jam'iyyar APC, akwai yuwuwar gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya koma APC.
Wani Alkali a Abuja ya tsawaitawa Gwamnatin Edo umarnin hana cafke Adams Oshiomhole. An hana Gwamnan Edo taba Shugaban APC bisa zargin satar kudin gwamnati.
Mataimakin shugban jam'iyyar APC na yankin kudu maso kudu, Hilliard Eta, ya fito ya bayyana kansa a matsayin sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa Mataimakin shu
Jihar Edo
Samu kari