Jihar Edo
A yau, Litinin, 22 ga watan Yuni, 2020, jam'iyyar APC, ta gudanar da zaben fidda dan takararta a zaben kujerar gwamnan jihar Edo, wanda za a yi a watan Oktoba.
Rahotanni da ke zuwa mana a yanzu sun tabbatar da cewa an fara zaben fidda gwanin takarar gwamnan jihar Edo na jam'iyyar APC kamar yadda aka kayyade tun a baya.
An shata layi tsakanin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Edo da gwamnan jihar, Godwin Obaseki kan zaben fidda gwani domin ya ce babu mai yin taro.
Gwamna Godwin Obaseki ya ce lallai har yanzu akwai takwarorinsa na jam'iyyar All Progressives Congress da ke goyon bayansa duk da cewar ya sauya sheka zuwa PDP.
A ranar Juma'a ne jam'iyyar APC tace gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya barta tun kwanaki kadan da suka gabata, sakataren yada labarai na APC na kas ya sanar.
Gwamnan jihar Oyo, Godwin Obaseki ya sanar da magoya bayansa cewa zai yi takarar kujerar gwamna a 2020 karkashin jam'iyyar PDP kuma su tattaru a can dominsa.
Yan takarar gwamna na jam'iyyar APC a zaben fidda gwanin da za a gabatar a jihar Edo su biyu sun janye, yanzu Ize-Iyamu ne zai zama dan takara guda a jam'iyyar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party ta dage zaben fidda gwaninta na gwamnan jihar Edo daga ranar Litinin 22 ga watan Yuni zuwa 23 ga Yuni saboda Gwamna Obaseki.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar APC, Abiola Ajimobi ya rantsar da kwamitin zaben gwamnoni na jihar Edo da kuma na daukaka karar zaben fidda gwani da za a yi.
Jihar Edo
Samu kari