Jihar Edo
Wani daga cikin jagororin Jam’iyyar PDP ya ce zai marawa APC baya a zaben Jihar Edo. Wannan ya sa PDP ta shiga tsilla-tsilla bayan ta ba Godwin Obaseki tuta.
Babban takarar neman tikitin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben gwamnan jihar Edo, Kenneth Imansuagbon, ya ce bai karbi kudi daga wajen Obaseki ba
A jiye ne kotu ta bankara Yan PDP da Hukumar INEC a kan neman takarar Obaseki. Mun kuma ji cewa Victor Giadom ya aikawa manyan Jam’iyya goron gayyatar taron NEC
Jiga-jigan PDP su na neman jawowa Obaseki yin biyu-babu a zaben Gwamnan da za ayi. Jagororin Jam’iyya ba su goyon bayan a ba Obaseki tikiti a PDP a Jihar Edo.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesome Wike ya zame daga taron sulhu na jam'iyyar Peoples Democraticc Party a zaben gwamnan jihar Edo, ya gargadi kwamitin jam'iyyar.
Dan gaba-gaba cikin masu neman tikitin takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Edo Mista Gideon Ikhine, ya janye wa Gwamna Obaseki.
Da yake sanar da hakan ga wakilin kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) a ranar Litinin, Adjoto ya ce ya yanke shawarar fita daga jam'iyyar APC bayan ya tunt
Fasto Osagie Ize-Iyamu, dan takarar jam'iyyar APC a jihar Edo, ya bukaci Godwin Obaseki, gwamnan jihar Edo da ya dawo jam'iyyar APC, The Cable ta ruwaito hakan.
A yau, Litinin, 22 ga watan Yuni, 2020, jam'iyyar APC, ta gudanar da zaben fidda dan takararta a zaben kujerar gwamnan jihar Edo, wanda za a yi a watan Oktoba.
Jihar Edo
Samu kari