Jihar Edo
Kakakin majalisar, a jawabin da ya wallafa ta dandalin sada zumunta bayan tsige Idiaye, ya yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya ja kunnen yayan jam'iyyarsa.
Dan majalisar mai wakiltar mazabar Orhionmwon ta biyu a majalisar jihar Edo, Roland Asoro a APC, ya zama mataimakin kakakin majalisar jihar Edo ta Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gayyaci dan takarar jam'iyyar APC a jihar Edo yayinda Bola Tinubu da manyan jijigan jam'iyyar ke shirin zuwa kamfen a jihar.
A daidai lokacin da ake shirye-shirye don zaben gwamnan jihar Edo wasu mambobin jam'iyyar PDP sun bukaci hukumar yaki da rashawa da ta binciki dan takararsu.
Adams Oshiomhole ya yi magana game da tsige shi daga Shugaban APC. Ya ce wasu manya da ya taka su ka yi sanadiyyar tsige shi daga Shugaban Jam’iyya na kasa.
Yayinda zaben jihar Edo ke kara gabatowa, Gwamna Godwin Obaseki na jihar ya sha alwashin nuna tashin hankali ga duk dan adawan da ya yi kokarin tayar da rikici.
Gabannin zaben gwamna a jihar Edo, Gwamna Godwin Obaseki ya zargi shugaban babban jam'iyyar adawa ta APC da razana magoya bayansa don hana su fitowa yin zabe.
Ayayinda zaben gwamnan jihar Edo ke sake gabatowa, Godwin Obaseki ya hadu da babban cikas inda 'yan uwansa su biyu suka koma bayan abokin adawarsa, Ize-Iyamu.
Kungiyar kamfen din jam'iyyar APC a jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Ganduje, ta jadadda jajircewarta domin ganin nasarar dan takararta a zaben gwamna.
Jihar Edo
Samu kari