Jihar Edo
A daidai lokacin da zaben gamnan jihar Edo ke karatowa, babbar jam'iyyar APC mai mulki tayi asarar daya daga cikin jigon jam'iyyar, inda ya canja sheka zuwa...
Osagie Ize-Iyamu, dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a zaben Edo, ya bayyana cewa Adams Oshiomhole ba ubangidansa bane, cewa aiki yake yi masa da jam'iyyarsa.
Wasikar, wacce gidn talabijin na Channels ya gani a ranar Juma'a, na dauke da kwanan watan 20 ga watan Agusta, wanda ya yi daidai da ranar Alhamis. Duk da hukum
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi 'yan siyasar Najeriya a zaben gwamnan jihar Edo da ke zuwa da su kiyaye duk wani abu da zai sa ayi tashin hankali.
Dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar PDO kuma gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da tawagarsa ta kamfen a ranar Laraba an kai musu hari, Daily Trust wallafa.
A ranar Litinin, 10 ga watan Agusta, 2020, kwamitin PTF na Gwamnatin Tarayya ta daurawa Gwamnoni laifin sabawa dokar COVID-19 wajen janaza da taron APC da PDP.
Za ku ji Jam’iyyar APC ta maidawa Wike martani bayan ya soki Adams Oshiomhole. Wike yace Oshiomhole bai da godiyar Allah, ya dauki zaben Edo a mutu ko ayi rai.
ADP ta na zargin ‘Dan takarar Jam’iyyar APC da amfani da takardun bogi a Edo a kotu. INEC sun karbi takardun da ke nuna alamun tambaya a satifiket din Audu.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya zargi wasu manyan masu fada a ji a jihar Edo da aiko wasu mutane jihar domin su halaka shi da wasu sanannu.
Jihar Edo
Samu kari