Jihar Edo
Babban sifeton rundunar 'yan sandan Najeriya (IGP), Mohammed Adamu, ya tura wasu manyan jami'an 'yan sanda zuwa jihar Edo domin su saka ido a kan zaben kujerar
A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na tuwita a ranar Juma'a, Sanata Kwankwaso, ya bayyana cewa ya jagoranci gudanar da tarurruka tsakanin mutanen arewa
Matar mataimakin gwamnan jihar Edo, Mrs. Maryann Shaibu ta koka akan barazanar kisa da tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Comrade Adams Oshiomhole yake yi..
Musulmai, Hausawa da kuma Mahauta sun tsaida ‘Dan takararsu a zaben Gwamnan jihar Edo. ‘Yan Arewa sun tsaida Obaseki a matsayin ‘Dan takararsu a zaben 2020.
Kwamishinan ma'adinai, man fetur da iskar gas na jihar Edo, Joseph Ikpea ya yi murabus daga gwamnatin Gwamna Godwin Obaseki, ya ce ba zai iya barin APC ba.
Uwargidar mataimakin gwamnan jihar Edo, Maryam shaibu Philips ta zargi Adams Oshiomhole da tura yan daba domin su yi mata barazana, sai dai shi ya karyata ta.
Gwamnan jihar Edo kuma dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party a zaben gwamnan jihar mai zuwa, Godwin Obaseki ya ce zai sauka idan ya sha kaye a zaben.
A yayinda ake shirye-shiryen zaben gwamnan Edo cikin yan kwanaki masu zuwa, wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP a jihar sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sha alwashin kawo karshen siyasar tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole a zaben jihar mai zuwa a Satumba.
Jihar Edo
Samu kari