Jihar Edo
Jami’an tsaro sun fara kamo wadanda su ka tsere bayan Gwamna ya bada wa’adi. Yanzu 8% na ‘yan zaman gidan yari da su ka tsere sun koma hannun hukuma a Edo.
Kimanin kwana biyu kenan da zanga-zangar lumana da aka fara domin nuna adawa da rundunar SARS ta rikide zuwa kazamin rikici a wasu jihohi da kuma birnin tarayya
A cikin wani jawabi da NCS ta fitar ranar Talata ta hannun darektan yada labarai da hulda da jama'a, Mohammed Manga, hukumar ta bayyana cewa 'ma fi yawan ma su
A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar ya fitar ranar Talata yace shugaban yan sandan ya kuma yi umarni da a tura yan sanda masu yawan gaske zuwa ga cib
Gwamnatin Godwin Obaseki na jihar Edo, ta saka dokar hana walwala na awa 24 bayan harin da wasu yan iska suka kai garin Benin a yayin zanga-zangar #ENDSARS.
Wani faifain bidiyo da ya samu farin jini wurin jama'a a dandalin sada zumunta ya nuna yadda wasu batagari su ka balle gidan yari tare da sakin dumbin ma su lai
Anyi wani kwarya-kwaryan rikici a majalisar jihar Edo, inda cikin 'yan majalisu 10, 9 suka hada karfi da karfe wurin tube kakakin majalisar, Hon Frank Okiye.
Kakakin majalisar jihar Edo, Rt. Hon. Frank Abumere Okiye da wasu 'yan majalisar jihar sun sauya Sheka zuwa jam'iyyar PDP a ranar Talata, 6 ga watan Oktoba.
Jam'iyyar PDP ta shawarci gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki da ya zauna lafiya da abokan hamayya a jihar wadanda ke da muradin aiki tare da shi don ci gaba.
Jihar Edo
Samu kari