Jihar Edo
Jam’iyyar APC ta taso Gwamnan Edo, Godwin Obaseki a gaba, ta na so ya sauka daga karagar mulki. APC tana bukatar Gwamnan jihar Edo ya sauka saboda rashin tsaro.
A ranar Asabar ne Benin City ta dauki zafi, inda wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da shugaban ma'aikatan gwamnatin (Head od Serv) jihar Edo, Anthony Okongbowa.
Dogarin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya yanke jiki ya fadi a yayin bikin rantsar da gwamnan a karo na biyu a filin wasa na Samuel Ogbemudia da ke jihar.
Godwin Obaseki, gwamnan jihar Edo ya kwatanta kansa a matsayin sabuwar ma'anar demokradiyya. Ya fadi hakan ne a ranar Alhamis, yayin da ake rantsar da shi.
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun kai hari ofishin yan sanda a yankin Igueben, karamar hukumar Igueben na jihar Edo, mutane biyu sun mutu a hakan.
Bayan sun tarwatsa wani bangare na ofishin 'yan sandan, 'yan bindigar, wadanda ake zargin 'yan fashi ne, sun samu damar shiga ofishin tare da yashe ma'adanar ma
A yayinda ake ci gaba da samun tashe tashen hankula a kasar, zuwa yanzu dai bata gari sun kai hare hare a wasu gidajen yari biyar a jihohi daban daban a kasar.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya ba wa fursunonin da suka tsere zuwa ranar gobe Juma’a su mika kansu ga hukuma ko su fuskanci hukunci mai tsananin gaske.
Jami’an tsaro sun fara kamo wadanda su ka tsere bayan Gwamna ya bada wa’adi. Yanzu 8% na ‘yan zaman gidan yari da su ka tsere sun koma hannun hukuma a Edo.
Jihar Edo
Samu kari