Donald Trump
Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran na shirin kulla yarjejeniya da Iran domin kawo karshen yaki. Shugaba Trump ya ce za a hana Iran mallakar makamin nukiliya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya soki mahukunta a Iran kan batun yarjejeniyar da za a kulla. Trump ya bayyana cewa ko kadan ba su da daraja.
Wani dan bindiga ya kashe mutum daya tare da jikkata akalla mutum 10 a wani hari da ya kai jihar Texas a Amurka. Ya shafe sa'o'i yana fito na fito da 'yan sanda.
Gwamnatin kasar China ta tabbatar da cafke wani dan kasar Amurka da ya je China ake zargin shi da leken asiri. China ta ce an sanar da Amurka an kama shi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya caccaki Benjamin Netanyahu a wasu lokuta saboda sabanin da suka samu a kan yake-yake da Isra'ila ke yi a kasashe.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore wanda ya saka Najeriya a gaba game da zargin kisan kiristoci ya bayyana cewa dokar ƴan sandan jihohi zai taimaki kasar nan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Amurka ta kulla yarjejeniya da Iran kuma yakin da suke ya zo karshe, za a saka hannu kan yarjejeniyar.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce an cimma fahimta kan batun kayan nukiliyar Iran, amma ya bayyana cewa an binne wasu a ƙarƙashin dutse mai ƙarfi
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sanar da soke kai hare-hare ta sama kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce tattaunawa ta yi nisa a tsakaninsu.
Donald Trump
Samu kari