Donald Trump
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sanar da ƙarin shiri na tunkarar sabon yaƙi musamman idan Amurka da Donald Trump suka kafe a kan zaluntar kasar.
Kasar Rasha ta bayyana cewa matsalar da ta sa Iran ke jan kafa gaskiya ne domin Amurka ta sha karya alkawurranta a tattaunawar baya kan nukiliya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa kasarsa ba ta da niyyar tsawaita yarjejeniyar tsagaita wuta kuma dakarunta sun shirya komawa fagen yaki.
Kasar Iran ta sanar da cewa jirgin ta dauke da man fetur ya wuce ta kusa da tekun Oman inda gwamnatin Donald Trump ta jibge sojoji domin hanata sakat.
A yayin da ake sa ran ci gaba da zaman sulhu tsakanin Amurka da Iran a Pakistan, shugaba Donald Trump ya yi barazana a kan kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji babban jami’in sojin Iran, Brigediya Janar Seyed Majid Mousavi ya ce sun yi amfani da tsagaita wuta wajen gyara makaman yaƙin da suka lalace.
Donald Trump
Samu kari