Donald Trump
An shiga rana ta 14 a yakin da ake tsakanin Iran da Isra'ila/Amurka. Isra'ila ta ce an jikkata mata mutane 2,975. Iran ta tattauna da India yayin da aka kai Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan harin da wani matukin mota ya kai kan Yahudawa a wajen ibadar da suke a Amurka, motar ta kama da wuta.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya fadi halin agoran Iran, Mojtaba Khamenei, ya ce watakila yana raye amma ya samu rauni, yayin da Iran ta ci gaba da barazanar hari.
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
A labarin nan, za a ji cewa Joe Cirincione, wani masanin harkokin tsaro ya yi hasashen yakin da Amurka ke yi da Iran zai iya jawo mata gagarumar matsala.
Shugaba Donald Trump ya ce Amurka na iya ruguza wutar lantarkin Iran cikin sa'a guda amma tana kauce wa hakan. Ya ce sojin Iran sun raunata sosai yanzu.
Gwamnatin Amurka tare da jami'an tsaro na cigaba da bincike domin gano Janar William Neil McCasland da ya yi batan dabo, an neme shi amma har yau ba a ganshi ba.
Amurka na amfani da kasashen Musulmi hudu domin shawo kan Iran a yakin da take da Iran. Kasashen su ne Oman, Pakistan, Turkiyya da Masar. Iran ta kafa sharudan 3.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
Donald Trump
Samu kari