Donald Trump
Manyan kamfanonin mai na Amurka sun gargaɗi Donald Trump kan ta'azzarar matsalar makamashi yayin da Amurka da Iran suka ƙi amincewa da tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald J Trump ya bayyana cewa Iran na don a koma teburin tattaunawa, amma yana da shakku kan batun.
Shugaba Donald Trump ya zargi Iran da amfani da fasahar AI wajen yaɗa labaran ƙarya game da nasarorin yaƙi da kuma taron goyon bayan Mojtaba Khamenei.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa har yanzu gwamnatinsa ba ta shirya tsayawa domin kulla yarjejeniyar kawo karshen yakin da ake yi da Iran ba.
Donald Trump ya bukaci kasashe biyar su tura jiragen yaki zuwa mashigar Hormuz, inda Japan da Faransa suka nuna rashin amincewa, yayin da Iran ke fuskantar rikici.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta karu da tallafin sojoji daga Amurka bayan Shugaba Donald Trump ya zargi kashe Kiristoci a Najeriya wanda ya tayar da hankula.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump da ta Iran sun ki yarda da kokarin wasu kasashe na komawa teburin tattaunawa da tsagaita wuta.
Wani masanin harkokin siyasa a jami'ar Chicago, Robert Pape ya bayyana cewa Shugaba Donald Trump bai yi tsammanin cewa Iran za ta yi masa wannan turjiya ba.
Gwamnatin Koriya ta Arewa karkashin Kim Jong Un ta harba makamai masu linzami 10 bayan jin motsin Amurka da Koriya ta Kudu a kusa da shi a Koriya ta Kudu.
Donald Trump
Samu kari