Donald Trump
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dokokin Amurka ta amince da wasu sababbin dokoki da za su saka linzami kan tallafin kudi da ƙasarsu ke aiki wa Najeriya.
Jagoran addini a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce Iran ba za ta mika shirinta na nukiliya da makamai masu linzami ba, duk da matsin lambar Amurka.
Ma'aikatar tsaron Amurka ta bayyana cewa akalla Dala biliyan 25 sun bata a yakin da kasar da shafe sama da wata daya tana yi da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
A labarin nan, za a ji abubuwan da ƙasashen Rasha da Amurka suka tattauna bayan doguwar gana wa ta kusan mintuna 90 tsakanin Vladimir Putin da Trump.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya wallafa hoton shi da bindiga yana yi wa Amurka barazana. Trump ya sanya tabarau da wasu abubuwan fashewa a bayansa.
Gwamnatin jihar Osun ta karyata cewa ta sauke Oba Joseph Oloyede daga sarauta saboda daure shi da gwamnatin Donald Trump kan zambar kudin Covid-!9.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa mahaifiyarsa tana cewa Yarima Charles yana da kyau sosai tun yana matashi, har ma tana nuna tana sonsa sosai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta kama hanyar rugujewa, ya ce sun roki ya bude mashigar ruwa ta Hormuz domin ci gaba da hada-hada.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya nuna adawa da sababbin sharuddan da kasar Iran ta gabatar musamman kan batun shirin makamashin nukiliyarta.
Donald Trump
Samu kari