Donald Trump
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata mummunar guguwa ta daidaita birnin Enid a Oklahoma a ranar 23 ga Afrilu, 2026, inda ta jikkata mutane 15 tare da tilasta rufe sansanin sojin sama na Vance.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Gwamnatin Trump ta kama wani sojan Amurka mai suna Ken Van kan fitar da sirrin kama shugaban kasar Venezuela, Nicolas Maduro a gidan caca kafin farmakin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya umurci sojojin ruwa su harbe duk jirgin Iran da ke shimfida bam a mashigin Hormuz, yana mai jaddada cikakken iko.
Rundunar sojin Amurka ta kame jiragen man Iran guda uku a tekun Asiya a ranar 22 ga Afrilu, 2026, a matsayin martani ga katsalandan din Iran a mashigar Hormuz.
An bayyana Janar Ahmad Vahidi da ke zama daya daga cikin masu tasiri a Iran a yanzu. An bayyana cewa shi ya zama karfen kafa ga Trump, ya hana shi sakat.
Rundnar sojin Iran ta saki bidiyon yadda wasu sojojinta suka shiga ruwa suka kwace wasu jiragen ruwan da za su wuce ta mashigar Hormuz ba tare da izininsu ba.
Donald Trump
Samu kari