Donald Trump
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya dura a kan ƙasashen Nato da ya ce sun ja da baya a maimakon a haɗa hannu wajen yaƙar Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald J Trump, ya ce farashin mai zai ragu sosai bayan yaƙin Iran ya ƙare, duk da tsadar man fetur da ake fama da ita yanzu.
Shugaban Amurka Donald Trump ya mayar da martani kan murabus din babban jami’in yaki da ta’addanci Joe Kent, wanda ya yi murabus saboda adawa da harin a Iran.
Ƙasashen NATO ƙarƙashin jagorancin Jamus sun yi watsi da kiran Trump na shiga yaƙin Iran, suna masu cewa Amurka ba ta tuntuɓe su ba kafin ta fara wannan yaki.
Daraktan cibiyar NCTC Joseph Kent ya yi murabus, yana zargin cewa Isra'ila ce ta tunzura Trump shiga yaƙi da Iran wanda ba shi da amfani ga kasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Iran ta sha alwashin saka kafar wando daya da Amurka game da batun kisan dalibai, musamman mata a kasar a yakin da ake gwabzawa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya jaddada cewa kasar Isra'ila ba za ta yi amfani da makaman nukiliya ba a kan Iran a yakin da suke gwabzawa a Gabas ta Tsakiya.
Legit Hausa ta gudanar da bincike game da sakon da ke yawo a kafafen sada zumunta kan cewa Donald Trump ya gargadi Bola Tinubu kan harin Maiduguri.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya yi martani game da kalaman Shugaban Amurka Donald Trump kan cewa an neman a yi sulhu.
Donald Trump
Samu kari