Donald Trump
Amurka ta na ganin China ta na yaudarar Duniya a kan batun annobar Coronavirus. Ana zargin Kasar Sin ba ta fadan gaskiyar adadin mutanen da COVID-19 ta kashe.
Babban ofishin Jakadancin Amurka za ta tsere da mutanenta a Najeriya. Ofishin kasar Amurka da ke Legas ya shaidawa Jaridar Daily Trust wannan a farkon makon nan
Gwamnatin kasar Amurka ta bayyana shirinta na janye duka mutanen ta baki daya daga Najeriya duk kuwa da rufe tashi da saukar jiragen sama da gwamnatin kasar...
Daya daga cikin ma'aikata a ofishin mataimakin shugaban kasar Amurka Mike Pence ya kamu da cutar nan mai kisa ta Corona, mai magana da yawun mataimakin ne ya...
wannan batu na Trump ya sa yan Najeriya musamnan a babban birin tarayya Abuja da jahar Legas neman maganin Chlorquine, har ta kai ga ana neman shi a shagunan ma
Kwanan nan Gwamnatin Amurka ta tona asirin danyen aikin da Sojoji su ka yi. Amurkar ta bayyana Jihohin Kano, Osun, Ribas a matsayin inda aka yi magudin zabe.
Yayin da cutar coronavirus ta ke karada Duniya, mun samu labari cewa wata mummunan cacar baki ya kaure a fili tsakanin China da kasar Amurka a kwanakin nan.
Kwanan nan Shugaban Amurka Donald Trump ya yi gwajin Coronavirus, amma sakamakon gwajin da Trump ya yi bai fito ba. Kwanaki dai Trump ya nemi a komawa Allah.
Dan luwadin mai takarar shugabancin kasar Amurka, Pete Buttigieg ya ba wani yaro mai shekaru 9 amsa wanda ya zo taron gangamin siyasa. Yaron ya tambayi dan takarar ne yadda zai bayyana kan shi a matsayin dan luwadi, kamar yadda..
Donald Trump
Samu kari