Donald Trump
a jiya Shugaba Trump ya ce yawan yin gwaji ya sa aka gano mutum miliyan 1 su na da COVID-19 a Amruka. Dazu nan kuma aka ji Donald Trump ya shiga kasar Siwidin.
Shugaban Amurka Donald Trump, ya sake nuna yatsa ga gwamnatin kasar China, da cewa ita tayi sake da kuma sakacin da ya haifar da yaduwar cutar korona a duniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kira shugaban kasa Muhammadu Buhari a waya a ranar Talata. Ya kira ne don jajantawa Najeriya halin da ta shiga na mummuna
Donald Trump ya fadawa Sojojin Amurka su bindige jiragen Iran. Sojin Iran sun yi raddi da cewa, Donald Trump ya ceto rayukan mutanen da cutar COVID-19 ta kashe.
Rikicin Amurka da kasar Sin a kan Coronavirus ya kai wajen Alkali a Kotun tarayya. Cutar Coronavirus ta sa wata jihar Amurka ta maka kasar China gaban kotu.
Gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ta godewa UN bayan an turowa Najeriya kayan asibiti. UN ta aiko da kaya zuwa kasar ne domin taya ta yaki da COVID-19.
A Amurka, COVID-19 ta hallaka Faston da ya yi wa hukuma kunnen-kashi ya bude coci kwanaki. Faston da ya bude coci a lokacin annobar COVID-19 ya mutu a asibiti.
Gwamnatin Ukraine ta sa kudi a binciko maganin Coronavirus, an sa tukwuicin $1m amma ba a bayyana yadda za a samo kudin da za a biya wanda ya gano wannan magani
A jiya Firayim Ministan Ingila Boris Johnson ya koma gida bayan gajerar jinyar Coronavirus. An sallami Firayim Ministan Birtaniyan ne daga asibiti bayan kwana 5
Donald Trump
Samu kari