Donald Trump
Shugaba Donald Trump ya gargaɗi Iran cewa zai shafe ta daga doron duniya a yau Talata, 7 ga Afrilu, 2026 muddin ba a buɗe mashigar Hormuz kafin karfe 8:00 ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Shugaban Iran da mutane miliyan 14 a kasar za su fito wuraren da Trump ya ce zai kai hari kan bude mashigar Hormuz. Masoud Pezeshkian na cikin mutanen.
Jakadan Iran a Pakistan, Reza Amiri Moghadam ya ce nan ba da jimawa ba za a sanar da matsaya game da tattaunawar tsagaita wuta a rikicin Gabas ta Tsakiya.
Wani mummunan hari da kasar Isra'ila da Amurka suka kai Iran ya sauka kan wajen da Yahudawa suke taruwa suna bauta a Tehran. hrain ya lalata wajen bautar baki daya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Kim Jong Un na Koriya ta Arewa ya sha caccakar Joe Biden game da lafiyarsa, amma kuma yana yaba masa a halin yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa wani dan majalisa a Amurka, Jim McGovern ya bayyana damuwa a kan halin da ya ce Donald Trump na jefa Amurkawa kan yaƙi da Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Dan Arewacin Najeriya daga jihar Kano da ya shiga sojan Amurka ya yi magana kan aikin ceton da aka yi a Iran domin kubutar da sojan Amurka da ya makale.
Donald Trump
Samu kari