Donald Trump
A labarin nan, za a ji jirgin dakon mai ya faɗa cikin tashin hankali a lokacin da wasu da ba a mai ga gano su ba suka bude masu wuta a yayin bi ta mashigar Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa zai kai sojojin ruwan Amurka su ceto jiragen da suka makale a mashigar Hormuz da Iran ta toshe bayan fara yaki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya ce akwai yiwuwar sake kai hare-haren soji kan Iran idan gwamnatin ƙasar ta sake saba ka'idar da aka gindaya.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sauke wasu manyan jami’an gwamnatinsa yayin da wasu suka yi murabus tun bayan fara yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da karya kan kudin yakin da aka kashe, tana cewa gwamnatin Trump ta boye hakikanin asarar da ta kai dala biliyan 100.
Rundunar sojin Iran ta yi gargadin cewa za ta ka manyan hare-hare kan sojojin Amurka da kawayenta idan Donald Trump ya kai mata hari a bayan tsagaita wuta.
Donald Trump
Samu kari