Donald Trump
Shugaban kasar Amurka, Donald ya yi magana bayan kai hari kasar Iran a ranar Alhamis. Donald Trump ya ce harin karami ne kuma tsagaita wuta na nan.
inciken Washington Post ya bayyana cewa Iran ta lalata kadarorin Amurka da dama, tare da rufe mashigar Hormuz wanda ya janyo rasa gangar mai miliyan 10 kowace rana.
Shugaba Trump ya dakatar da "Project Freedom" a ranar 7 ga Mayu, 2026, bayan Saudiyya ta hana Amurka amfani da sararin samaniyarta sakamakon rashin tuntuɓar juna.
Gwamnatin kasar Amurka ta nemi hadin kan majalisar dinkin duniya kan bude mashigar Hormuz. Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ne ya yi bayanin.
Gwamnatin kasar China ta caccaki Amurka da Donald Trump kan hare-hare da suka kai kasar Iran. China ta ce yakin Iran haramtacce ne yayin ganawa da Tehran.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta rasa karfin soji sosai, yana mai cewa kamata ya yi Tehran ta daga tutar mika wuya domin kawo karshen rikicin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya dakatar da shirin bude mashigar ruwan Hormuz da ya bayyana cewa zai yi da karfin sojan kasar Amurka.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da kare zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz domin tabbatar da cinikayyar duniya.
Donald Trump
Samu kari