Donald Trump
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake caccakar Fafaroma Leo XIV kan sukar shi da ya yi game da yake-yake a kasashen duniya da kai hari kasar Iran.
Shuaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya sanar da cewa tsoron barazanar Iran ne ta sanya Amurka rage jami'anta a Najeriya a kwanakin baya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a koma teburin tattaunawa tsakanin gwamnatinsa da kasar Iran a birnin Islamabad.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya ce rufe mashigar Hormuz da Iran ta yi lokacin ya girgiza tattalin arzikin duniya, ya kira shi da ta'addanci.
Sanata Bernie Sanders ya sha alwashin hana sayarwa Isra'ila makaman Amurka a wani zaman da majalisar kasar za ta yi. Ya ce Isra'ila ta yi kisan kare dangi.
A labarin nan, za a ji cewa kasari Isra'ila na kara hangen yadda za ta fara mayar da hankali a kan Turkiyya bayan Iran a yankin Gabas ta Tsakiya.
Mataimakin shugaban kasar Amurka, JD Vance ya bukaci Fafaroma Leo da ya mayar da hankali kan lamuran addini maimakon sharhi kan lamuran da suka shafi Donald Trump.
Gwamnatin kasar China ta bukaci gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump ta kame baki daga shiga harkar Mashigar Hormuz da taba jiragen ruwan Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta shiga sa-in-sa da ta barke a tsakanin shugaban Katolika na duniya Fafaroma Leo da Shugaban Amurka Donald Trump.
Donald Trump
Samu kari