Donald Trump
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar yaƙin da Amurka da Isra'ila suka jawo a Gabas ta Tsakiya zai iya zuwa ƙarshe nanda wani ƙanƙanin lokaci.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta sauka daga matsayarta, ta yarda ba za ta kera makamin nukiliya ba, ya ce za a koma tattaunawa.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth ya yi ikirarin vewa hare-haren Amurka sun raunata jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei kuma suna zargin ya nakasa.
Gwamnatin Amurka ta bayyana cewa dakarunta sun shirya tsaf domin ci gaba da kai farmaki kasar Musulunci ta Iran idan har hanyar diflomasiyya ba ta cimma nasara ba.
Shugaban kasar Lebanon ya ƙi amince wa da tayin tattaunawa da Netanyahu, inda ya ce babu tattaunawa har sai an tsagaita buɗe wuta tsakanin kasashen biyu.
A labarin nan, za a ji cewa an samu ƙaruwar masu adawa da yadda Amurka ke taimaka wa Isra'ila da bama-bamai da sauran makaman kare dangi a yaki da Falasdinu.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya shiga cikin jerin mutane 100 mafi tasiri a duniya da mujallar Time ta fitar a 2026. Donald Trump na cikin mutanen.
Donald Trump
Samu kari