Donald Trump
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth gwamnatin ya ce Donald Trump ya umarci ma’aikatarsa ta kare Kiristocin Najeriya daga hare-haren mayakan ISIS.
Wata farar saniya .mai suna “Donald Trump” a Bangladesh ta tsira daga yanka bayan gwamnati ta dakatar da hadayar saboda yawaitar sha’awar jama’a a intanet
Dakarun rundunar IRGC ta kasar Iran sun bayyana cewa sun harbo jirgin Amurka maras matuki a saman kasar. Mojtaba Khamenei ya gargadi Donald Trump.
Sojojin kasar Amurka sun kaddamar da hare-hare a Iran a ranar Talata yayin da Musulmai ke shirin ranar Arafa a duniya. Iran bata yi martani ba kan harin.
Donald Trump da Benjamin Netanyahu sun amince cewa duk wata yarjejeniya da Iran dole ta rushe cibiyoyin tace sinadarin nukiliya tare da kwashe kayan nukiliyarta.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce maharin da ya kai hari White House yana da yiwuwar sha’awar fadar tare da yabawa jami’an hukumar DSS kan gaggawa.
Iran ta amince za ta mika tarin sinadarin uranium da aka tace sosai, a yarjejeniyar da aka ce shugaban Amurka Donald Trump ya sanar a yaƙin da ake yi.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ba zai halarci bikin auren dansa Donald Trump Jr. ba saboda muhimman harkokin gwamnati da rikicin Iran.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
Donald Trump
Samu kari