Donald Trump
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Gwamnatin Iran ta gaji da kwan gaba-kwan baya kan batun zaman sulhu da Amirka, ta bayyana cewa ba za ta amince da zagaye na biyu ba sai an yi tsari.
Dakarun IRGC na Iran sun kai hari kan jiragen ruwa a mashigar Hormuz a yau Asabar, 18 ga Afrilu, 2026, bayan sake rufe mashigar sakamakon takun saƙa da Amurka.
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa kasar ta ki yarda ta koma zagaye na biyu na tattaunawa da Amurka saboda wasu sharudda masu tsauri da matakan Trump.
Rundunar sojojin Iran ta IRGC ta sanar da tarwatsa wasu masu yi wa Isra'ila, Amurka da Birtaniya leken asiri. Ta ce mutanen na shirin tayar da tarzoma a kasar.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya, a shirye take ta kare kanta daga duk wanda ya kai mara hari, amma ta ve ba ta kaunar a yi yaki.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta sanar da toshe mashiga Hormuz bayan zargin Donald Trump da karya sharadin sulhu da suka kulla kafin bude shi ranar Juma'a.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa za su iya cigaba da kai hare-haren bama-bamai a Iran idan ba a cimma wata yarjejeniya ba da Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa an fara hangen jiragen dakon mai sun fara wuce wa ta mashigar Hormuz da Iran ta rufe bayan Amurka da Isra'ila sun kai mata hari.
Donald Trump
Samu kari