Donald Trump
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana son ganawa da jagoran Iran, Mojtaba Khamenei. Ya ce za su iya haduwa a gaba ba tare da fadin lokacin ba.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya shaidawa jami'ansa cewa ba zai koma yakin kai tsaye da Iran ba sai an kashe masa sojoji domin kawo zaman lafiya.
Majalisar dokokin Amurka ta kada kuri'ar nuna rashin goyon baya kan cigaba da yakin Amurka da Iran da Donald Trump ya kaddamar a watan Fabrairun 2026.
Sabon rikici ya barke tsakanin Amurka da Iran, sojojin Iran sun kai hari kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Bahrain bayan harin Amurka a Hormuz.
Iran ta samu sabon jagora bayan mutuwar Ali Khamenei, inda Marco Rubio ya ce Mojtaba Khamenei na raye kuma yana kara shiga harkokin shugabancin kasar.
A labarin nan, za a ji cewa duk da boye-boyen da kasar Amurka ke yi, an gano girman asarar da Iran ta jawo mata a yakin da aka fara a Fabrairu, 2026.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya hana Benjamin Netanyahu kai hari Lebanon bayan tattaunawar da ya yi da kungiyar Hezbollah a ranar Litinin.
A labarun nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Cikin Gida na Isra’ila mai tsatstsauran ra'ayi, Itamar Ben-Gvir ya ba Firaministan Isra'ila shawara kan Amurka.
Donald Trump
Samu kari