Kasar waje
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasarsa da Iran na iya rattaba hannu kan yarjejeniya a zaman sulhu na biyu a a Pakistan.
Iran ta bayyana cewa ba za ta manta ada irin yaudarar da Amurka ta mata har sau biyu ba ama tsakiyar tattaunawar diflomasiyya, ta ce ba ta shirya komawa sulhu ba.
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kamfanoni jiragen ruwa sun sanar da cewa an yi harbe-harben gargadi ga wani jirgin Faransa da zai wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara jan kafa kan halartar zaman sulhu da Amurka a Pakistan duk da Donald Trump ya tura tawaga.
A labarin nan, za a ji babban jami’in sojin Iran, Brigediya Janar Seyed Majid Mousavi ya ce sun yi amfani da tsagaita wuta wajen gyara makaman yaƙin da suka lalace.
Shugaban IEA ya yi gargaɗin cewa Turai na da ragowar man jirgin sama na mako shida kacal kafin a fara soke zirga-zirgar sufurin jiragen sama saboda rufe Hormuz.
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Dakarun IRGC na Iran sun kai hari kan jiragen ruwa a mashigar Hormuz a yau Asabar, 18 ga Afrilu, 2026, bayan sake rufe mashigar sakamakon takun saƙa da Amurka.
Kasar waje
Samu kari