Kasar waje
Hukumomim Iran sun tabbatar da cewa suna kokarin nada wanda zai gaji kujerar marigayi jagoran addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka kashe ranar Asabar.
Iran ta ce ba za ta yi zaman sulhu da Amurka ba yayin da yaki tsakaninsu ya shiga rana ta biyar. Isra'ila ta ce Iran na da karfin makaman linzami har yanzu.
Sojojin juyin juya halin Musulunci na Iran sun tabbatar da harba makamai masu linzami guda 40 kan Amurka da Isra'ila. Amurka ta ruguza hedkwatar IRGC.
Gwamnatin Amurka ta saki sunaye da hotunan sojojin Amurka da Iran ta kashe a harin da ta kai musu a kasar Kuwait. 'Yan Amurka sun nuna damuwa tare da ta'aziyya.
Ayatollah Ali Khamenei, jagoran addini a Iran, ya mutu a hare-haren sojin Amurka da Isra’ila, yana mai da hankali ga yawan mutanen da suka rasa rayukansu.
A labarin nan, za a ji cewa wani jirgi mara matuki da ake zargin na Iran ne ya kai hari kan ofishin jami'an leken asirin Amurka na CIA da ke kasar Saudiyya.
Iran ta kai hari Dubai da jirgi marar matuki a yau 3 ga Maris, 2026. Bidiyo ya nuna ofishin jakadancin Amurka yana ci da wuta daga nesa. An fara kwashe mutane.
An karyata rahoton cewa rundunar sojojin Najeriya ta harbo jirgin yaki mara matuki na Iran a Sokoto, bincike ya tabbatar da cewa labarin karya ne.
Spain ta haramta amfani da sansanoninta ga Amurka don kai hari Iran. Pedro Sanchez ya soki Amurka yayin da Biritaniya da Jamus suka goyi bayan hare-haren.
Kasar waje
Samu kari